Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
'Yan majalisar wakilai da dattawan Najeriya daga kudancin Najeriya sun mika bukatun kafa sabbin jihohi a yankunansu. Hakan zai sa a yi wa tsarin mulki kwaskwarima.
Shugaban gwamnonin jam'iyyar APC, Hope Uzodimma ya ce ba jam'iyyar APC ce ta jawo wahalar rayuwa a Najeriya ba. Ya ce sun yi matukar kokari a mulkinsu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
Shugaban matasan jami'yyar NNPP a jihar Kano ya jagoranci matasa zuwa jam'iyyar APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbesu a birnin tarayya Abuja a jiya Litinin.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas ya yi martani mai zafi ga NNPP kan maganganunta game da matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar jihar.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano ta yi watsi da korar da wani tsagin jam'iyyar ya yiwa Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, yace Gwamna Abba Kabir da Kwankwaso zasu sha kaye a zaben 2027. Yace suna amfani da rikicin sarauta wurin boye gazawarsu.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari