Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya yi tsokaci kan zaben jinsi Edo da ake shirin gudanarwa a watan Satumba inda ya ce za su lashe zaben jihar.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta kada kuri'ar amincewa da gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani. An kada kuri'ar ne a wajen taro wanda El-Rufai ya ki halarta.
Sanata Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajuddeen Abbas sun shekara su na rikon Majalisa. Mun kawo abubuwan da suka faru a Majalisa cikin shekara a zamanin Bola Tinubu.
Jafaru Sani ya tona yadda Uba Sani yake kaddamar da ayyukan da Nasir El-Rufai ya yi duk da su na kukan ba su san inda aka kai bashin da El-Rufai ya ci ba.
Gwamnatin jihar Kogi ta kara wa'adin shugabannin riko na kananan hukumomi 21 da ke jihar zuwa watanni shida wadanda suke shirin sauka nan da kwanaki uku.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje zai san matsayarsa kan jagorancin jam'iyyar yayin da kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan shari'ar.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce dukan ƙalubalen da Najeriya ke fuskanta ba sababbi ba ne gadonsu ta yi, za a iya maganinsu.
Kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Youths for Peaceful Coexistence ta yi magana kan rigimar da ke tsakanin Nyesom Wike da Sanata Ireti Kingibe a Abuja.
Siyasa
Samu kari