Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi magana kan hadin gwiwar da ake tattaunawa yanzu inda ya ce ba ta da alaka da kowace jam’iyyar siyasa.
Wasu 'yan siyasar Arewa ta Yamma sun gana da Atiku Abubakar tare da wasu 'yan Kannywood a Abuja. Sun tattauna maganar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohin gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa sun nemi rijostar sabuwar jam'iyya ne saboda kaucewa rigingimun da jam'iyyun adawa ke fama da su.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sake caccakar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa Allah ya kare shi daga annoba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai, da sauran manyan 'yan adawa sun zaɓi sabuwar jam'iyyar ADA.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Fadar shugaban kasa ta ce Bola Tinubu da mahaifiyarsa ba su da hannu wajen rusa zaben MKO Abiola na 1993. Sule Lamido ne ya ce ya taimaka wajen rusa zaben.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana aniyarsa ya ganin cewa mai girma Bola Tinubu ya rabu da mulki a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Siyasa
Samu kari