A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
A labarin nan, za ku ji cewa ana hasashen wasu daga cikin manyan da suka taru a ADC domin fatattakar gwamnatin Bola Tinubu za su nemi kujerar shugaban kasa.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaɓen 2027 a Najeriya, Gwamna Bassey Otu na Cross River ya sha alwashin cewa jihar za ta bai wa Tinubu kashi 96 cikin 100 na kuri’u.
'Yan Majalisar Wakilai 7 daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC daga PDP da YPP saboda rikicin cikin gida, amma shugaban marasa rinjaye ya kira hakan da haramun.
Fitaccen ɗan jaridar nan, Dele Momodu ya bayyana cewa babu wani abu ko da tikitin takara ne da zai raba Atiku, Obi da sauran kusoshin haɗaƙa a jam'iyyar ADC.
Yayin da ake shirin hadaka domin kwace mulkin Bola Tinubu, tsohon gwamann Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC ce ke kulla makirci domin hana hadin gwiwa.
A labarin nan, za a ji tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Dumebi Kachikwu, ya yi zargin cewa yan adawa sun shiga ADC ta hannun baragurbin cikinsu.
Tsagin jam'iyyar LP ya bukaci Peter Obi ya fita daga tafiyarsu bayan halartar taron hadakar 'yan adawa a Abuja. LP ta ce ba za ta shiga hadakar 'yan adawa ba.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin shugabanni adawa a Najeriya, Nasir El-Rufa'i ya ce akwai alamun yan adawa za su iya bugawa da APC a babban zaben 2027.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
Siyasa
Samu kari