Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
An yi mamaki bayan wata amarya ‘yar gona a Ingila ta isa bikin aurenta a kan saniyarta, White Chocolate Button, wadda ta bayyana a matsayin babbar kawarta.
Shahararren mawaki David Adeleke da aka fi sani da Davido ya gwangwaje amaryarsa, Chioma da kyautar dalleliyar mota kiarar SUV da kamfanin GAC motos ya ba su kyauta.
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawrin tallafawa tashar Arewa 24 wajen ganin ta samar da hedikwatar watsa shirye shirye a jihar Kano. Sanusi Bature ne ya fadi haka.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Yvonne Jegede ta bayyana wasu daga dalilan rabuwar aurenta da jarumi Olakunle Fawole, inda ta ce da ta sani ta fifita kudi kan so.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun, ya bukaci ƴarsa mai shekaru 30 da ta yi gaggawar fito mijin aure nan da shekara daya saboda ya gaji da ganinta.
Wata mata 'yar Najeriya ta shiga damuwa bayan lauyar da ta taimaka mata ta smau saki a wajen mijinta a kotu ta yi aure shi. Sati biyu da sakin ta yi wuff da shi.
Tun bayan zargin cewa mutuwar mawaƙi Mohbad ba ta Allah ba ce, gwamnati ta dora alhakin binciko dalilin mutuwar a wuyan asibitin koyarwa na jihar Lagos, (LASUTH).
Wata shahararriyar ‘yar tiktok Sarah Idaji Ojone ta shawarci maza su daina dauko batun aure idan sun san asusunsu bai cika taf da kudi ba, ta ce su ajiye N50m.
Fatima Nayo ta bayyana cewa rashin mata aharkar kida wurin bukukuwan mata zalla da waazin malamai ne ya sa ta shiga aikin DJ. Ta ce za ta kuma ci gaba da fim.
A makon da ya gabata ne matasa da yawa a Arewacin kasar nan su ka samu kudin ba zata bayan fashewar 'mining' din Not Coin, kuma tuni matasa suka rungumi 'mining'.
Nishadi
Samu kari