Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta cafke wasu jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) kan zargin harbe wata yarinya har lahira.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta shirya daukar sababbin ma'aikata da za su yi aiki a karkashinta. Shugaban hukumar ya godewa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da hakan.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya ce ba za su yi sulhu da 'yan bindiga irinsu Turji ba, sai dai ya ce za a karbi tubansu idan suka ajiye makamai suka mika wuya.
Har yanzu Boko Haram ta ki sakin iyalan alkalin babbar kotun jihar Borno da aka sace tun a watan Yuni na shekarar 2024 saboda gaza biyansu fansar $500,000.
Gwamnatin jihar Edo ta gano wasu gidaje da masu garkuwa da mutane suke boye wadanda suka sace a cikin gari. An rusa gidajen tare da gargadin al'umma.
Yayin da farashin abinci ya fadi a watan Ramadan, tsohon mai ba da shawara na shugaban ƙasa, Reno Omokri, ya yabi shugaba Bola Tinubu saboda faduwar darajar kaya.
Gwamnatin jihar Katsina ta samar da rumbun sauki domin karya farashin abinci ga talakawa. Za a rika sayar da abinci a Funtua, Daura da Katsina a yanzu.
Akalla mutum 1 aka tabbatar ya mutu da faɗa ya ɓarke tsakanin mutanen gari da makiyaya, waɗanda suka suka yi ƙoƙarin shayar da shanunsu ruwan da mutane ke sha.
Labarai
Samu kari