Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Lormem Alia ya bayyana cewa jihar Benuwai kewaye take da kungiyoyin ƴan bindiga, waɗanda suka hana jama'a zaman lafiya.
Rahotanni sun bayyana cewa sarakunan Kano, Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II sun yi babbar sallah cikin kwanciyar hankali duk da rikicin sarauta.
Tsohon alkalin alkalan Najeriya, Mohammed Lawal Uwais ya rasu a safiyar Juma'a. Ya rasu yana da shekara 88. Uwais ya yi aiki tare da Umaru Yar'adua.
Mai martaba sarki na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya hakura da hawan sallah da ya fara shirin yi bayan tattaunawa da gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Alhaji Aliko Dangote ya ci gyaran mai gabatar da taro a matatarsa da ya kira shi da shugaba a gaban shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Tinubu ya je matatar Dangote
Malaman jami'a sun koka kan rashin samun albashin watan Mayu bayan kusan mako daya da karewar wata. Abdelghaffar Amoka ya ce sun shiga sallah ba albashi.
Kungiyar MURIC ta zargi gwamnatin Bola Tinubu da NRC kan fifita Kiristoci a kan Musulmi a lokacin bukukuwan addini, Kirsimeti ana shiga jirgi kyauta banda sallah.
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote, ya bayyana cewa tsarin sayen ɗanyen mai da Naira ya kawo sauƙi matuka ga ƴan Najeriya.
Hukumar kula da alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta tabbatar da rasuwar wani ɗan Najeriya a filin hawa Arafah a kasa mai tsarki, ba a bayyana sunansa ba har yanzu.
Labarai
Samu kari