Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ƴan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai farmaki garuruwa da ke karamar hukumar Isa a Sokoto.
Fitaccen mawakin nan, Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya sako sabuwar waƙar da ya yi wa Tinubu a wurin liyafar da aka shiryawa shugaban ƙasa.
Shugaban Bola Tinubu ya bukaci gwamnonin Najeriya da su maida hankali kan sauke nauyin da ke kansu. Ya bukaci su yi watsi da masu kokarin karkatar musu da hankali.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sanda ta mamaye gidan Galadiman Kano da ke Galadanci a karamar hukumar Gwale, bayan naɗin muƙamin har biyu a jihar.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da kamfanin sarrafa auduga mafi girma a jihar Ogun. Mutane 250,000 za su samu aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce Najeriya ba za ta saduda, ta sunkuyawa masu yunkurin tayar da hankali ba, ya ce gwamnatinsa na inganta walwar sojoji.
Yayin da Remi Tinubu ke gudanar da shirin tallafawa mata, wasu sun fita daga wajen taron tallafa musu da ake yi karkashin matar shugaban kasa a Port Harcourt.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Muhammadu Buhari.
Shugaban CAN na ƙasa ya nesanta kansa da kalaman shugaban CAN na Arewa, wanda ya kare Seyi Tinubu daga zargin da ake yi masa na tarwatsa taron dalibai.
Labarai
Samu kari