Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahoto kan zargin ana juya akalar gwamnatin Shugaba, Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Sarkin Gwandu, Al-Mustapha Jokolo ya ce ya rungumi kaddara bayan kotun koli ta tabbatar da raba shi da sarautar Gwandu baki daya.
Jami'an yan sanda biyu sun rasa rayukansu yayin da wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari wurin hakar ma’adinai a Oreke-Oke-Igbo, jihar Kwara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Wani matashi dan fizge ya fada kogin Asa a Ilorin ya mutu bayan sace jakar wata mata a Ilorin na jihar Kwara. Matashin ya fada kogin ne ana kokarin kama shi.
Tsohon abokin takarar Muhammadu Buhari, Fasto Tunde Bakare, ya yi magana kan ziyarar da ya kai wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce sun tattauna batutuwa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon Ministan Ilimi da Man Fetur, Farfesa Jubril Aminu, ya rasu yana da shekaru 85 a Abuja bayan fama da jinya.
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta tura dakaru na musamman 28,000 a sassan Najeriya domin tabbatar da an yi shagalin sallah cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali.
Labarai
Samu kari