Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Hukumar FCTA ta lalata babura 601 da aka kama a Abuja, Elechi da Abdulateef sun ce hakan na cikin matakin tabbatar da tsaro da hana keta dokokin zirga-zirga.
Tsohon Sakataren Kungiyar kasashe rainon Ingila, Emeka Anyaoku ya ce tsarin tarayya ne kadai zai ceto Najeriya daga rugujewa, da tabbatar da ci gaba.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Zamfara. Tsagerun sun kona shaguna tare da sace dabbobi yayin harin da suka kai.
Manyan jagororin 'yan bindiga da suka hada da Umar Black, Abu Radda, Tukur Dan Najeriya sun mika wuya a jihar Katsina. Sun bukaci a rika musu adalci a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutu domin bikin zagayowar ranar ma'aikata ta duniya. Gwamnatin ta ayyana ranar Alhamis, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Hukumasr EFCC ta kama E-Money da Aisha Achimugu bisa zarge-zargen laifukan kudi daban-daban, ciki har da watsa kudade da karya dokar musayar kudi.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa ne sun sace matar wani basarake a jihar Kaduna. An kashe daya daga cikin wandanda suke je ceto matar sarkin a daji.
Labarai
Samu kari