Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci mabiya ta miliyoyi su kauce wa furuci da zai iya dagula shari’ar Sheikh Abdulkadir Sani Khalifa, tare da ƙarfafa su dage da addu’o’i.
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Atiku Abubakar ya yi magana kan kama Gudaji Kazaure da hukumar EFCC ta yi. Ya ce ana son toshe bakin masu sukar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Allah Ya karbi ran surukar shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen Marigayiyar ta yi bankwana da duniya ne tana da shekara 85 a daren ranar Alhamis.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya kafa dokar hana sayar da man fetur a karamar hukumar Bama ta jihar Borno. Zulum ya dauki matakin ne kan Boko Haram
Za a ji labari cewa a lokacin da ake tunanin Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NNPP, Madugu ya cigaba da yi wa APC illa a Kano. A jiya ne wasu 'yan APC suka bi NNPP.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N3bn domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB da NBAIS ga dalibai 141,175 da suka ci jarrabawar tantancewa a Kano.
Gwamnonin Arewa za su yi taro na musamman kan matsalar tsaro bayan kashe kashe ya yawaita a borno, Yobe, Bauchi, Filato, Benue, Kwara da wasu jihohi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai ɗauki matakai masu tsauri don jefa ƴan kasa cikin ƙunci ba sai don samun ci gaba mai ɗorewa a Najeriya.
Hukumar EFCC ta sha alwashin ci gaba da binciken ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zargin sama da faɗi da dukiyar ƴan kasa lokacik yana gwamna.
Labarai
Samu kari