Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Sunday Remijius, wanda yanzu ya koma Abubakar, ya fito daga karamar hukumar Udenu ta jihar Enugu, kudu maso gabashin Najeriya. A wannan hira da yayi da DailyTru
Gwamnati ta jero wasu sharuda 8 game da sababbin kudin da za a buga. Ministar Tattalin Arziki Tayi Karin Bayanin cigaban da CBN zai kawo a shekara mai zuwa.
Anambra - Wani babban Bishop na cocin Anglican dake Nnewi jihar Anambra, Rabaran Fada Ogbuchukwu Lotanna, ya yi murabus daga kujerarsa a Cocin kuma yayi bayani
Wani dan shekara 15 mara lafiya ya shiga shagon sayar da motoci don sayan wata tsaleliyar mota mai tsada. Temmyy, wanda ya daura labarin a shafinsa na Tuwita.
Wata budurwa mai shirin aure mai suna Habiba Gado ta janyo cece-kuce a kafafen ra'ayi da sada zumunta yayinda ta saki hotunan 'Pre-wedding' dinta da saurayin.
Kodinetan kamfen dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya kwanta dama bayan ;yar gajeriyar rashin lafiya da ya yi. Dangi sun bayyana kadan daga tarihinsa.
An yada wani bidiyo na auren wani matashi, wanda aka ce ya auri mata biyu a rana daya. Ya bayyana gaskiyar ain da ya faru da kuma yadda aka juya labarinsa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta dakile wani mummunan farmaki da wasu da ake zargin mambobin ISWAP ne suka kai caji ofis a birnin Magumeri dake jihar Borno.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
Labarai
Samu kari