Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Akwai yiwuwar babban bankin Najeriya ya kakaba amfani da manhajar eNaira wajen tabbatar da an kashe kudi cikin tsanaki ba tare da wata matsala ba a kasar nan.
Matar Mark Zuckerberg Yar Kasar China Mai Suna Priscilla Chan ta Samu Karuwa ita da Mijin ta, Inda ta Haifo Masa Tsaleliyar Diya ta Uku. Uwa da diya duk lafiya
Ƙungiyar ƴan sakai ta ƙasa ta miƙa ƙoƙon baran ta ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kan ya sanya hannu ga dokar kafa hukumar kafin ya bar kujerar mulki..
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Ƙungiyar kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Adamawa tayi wani muhimmin kira kan al'ummar jihar Adamawa yayin da ake tunkarar zaɓen cike gurbi na gwamna.
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra
Shahararriyar jarumar Nollywood, Mercy Aigbe ta haddasa cece-kuce bayan ta yi korafi kan wahalhalun da ke tattare da kasancewar matar Musulmi yayin Ramadan.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Nasarawa ta hana jama'a gudanar da kowani nau'i na zanga-zanga a fadin jihar a kokarinta na hana karya doka da oda.
Marigayi Janar Sani Abacha, tsohon shugaban kasan zamanin mulkin soja a Najeriya ya kama mataimakinsa Laftanar Janar Oladipo Diya a 1997 kan zargin juyin mulki.
Labarai
Samu kari