Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wani matashi dan Najeriya ya wallafa bidiyon kerarren gidan da ya ginawa mahaifiyarsa. Ya ce yana dauke da dakunan bacci guda biyar. Mutane sun taya shi murna.
Wani bidiyo na hadadden gidan da wani matashi ya kera ya haddasa cece-kuce. Ya narka dukiya sosai wajen kawata gidan. Da dama sun roki Allah ya basu irinsa.
Tawagar kamfen din jam'iyyar PDP na dan takarar shugaban kasa ta ce bata amince da yadda aka dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Ayu ba saboda wasu dalilai.
An bayyana wani hazikin kare a matsayin dabba mai tarin hikima saboda yadda ya taimakawa mamallakiyarsa da ke rashin lafiya da diban ruwa da kuma tafasa ruwan.
Sanata a Najeriya ya bayyana bukatar a ba Buhari wata babbar kujera ta jam'iyyar APC idan ya mika mulki bayan mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu mai zuwa.
Tsohon gwamnan jihar Imo ya janye daga takarar da ya shiga ta zaben fidda gwanin gwamna da za a yi a jihar nan kusa. Ya fadi dalilinsa na janyewa daga takarar.
Wata babban mota da ta dakko mutane da kaya daga Zaria a kan hanyarta na zuwa Legas ta yi hatsari a Etsu Woro a jihar Neja, mutum 24 sun mutu, wasu sun jikkata.
Kenya, Carl da Tiger suna zaune ne a gida daya kuma suna jin dadin kasancewa tare. Kyakkyawa Kenya tana son rayuwa da maza da dama saboda tana da ban mamaki.
Mutanen garin Zuba suna zaman makokin rashin jami'in dan sanda mataimakin sufritanda, ASP, Salisu Garba Zuba wanda aka gano gawarsa a dakinsa a ranar Juma'a.
Labarai
Samu kari