Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa babu bukatar kara wa'adin 10 ga watan Fabrairu na daina amfani da tsoffin takardun Naira.
Wata kyakkyawar budurwa ta wallafa hadadden bidiyo da ke nuna lokacin da ta ziyarci mahaifinta mai lalurar tabin hankali. Bidiyon nata ya tsuma zukata da dama.
Dan takarar shugaban a AAC ya gamu da tasku yayin da mabiyansa 'yan takarar gwamna suka bayyana barinsa saboda wasu dalilai. Yanzu haka dai ba sa tare dashi.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya ayyana cewa tuni takardun tsoffin N200, N500 da N1000 da aka sauya suka zama garamun amfani da su a Najeriya tun 10 ga wata.
Wasu bankunan ‘yan kasuwa a fadin Najeriya sun daina karbar tsofaffin takardun kudi. Sun ce suna jiran umarni daga babban bankin Najeriya kafin daukar mataki.
An gurfanar da wata Amarya kai suna @yar Albarka a jihar Kano bisa zargin watsawa mijinta ruwan sanyi har ya fada rashin lafiya saboda kawai ya hanata kudi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya shawarci mahukunta su yi saurin kawo karshen halin da jama'a suka shiga na kunci domin yunwa ta fara yawa.
Sanata Adolphus Wabara ya ce gwamnatin PDP za ta fito da Mazi Nnamdi Kanu. Wabara ya fadawa mutanen Umuahia shugaban IPOB zai samu ‘yanci idan aka zabi PDP
Ccocin Abuja ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa faston cocinsa ya bayyana a gaban jama'a rike da mugum makami AK-47. 'Yan sanda sun kama faston da dan sanda.
Labarai
Samu kari