Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Jameel Muhammad Sadees ya kan yi tafsiri tare da 'dansa. Shi ma Mansur Isa Yelwa yana fassara Al-Kur’ani ne tare da yaronsa, Alaramma Abdurrahim Mansur Yelwa
Hedkwatar tsaro ta ba yan Najeriya tabbacin cewa kasar bata karkashin kowace barazana da zai kai ga shigo da dakarun Majalisar Dinkin Duniya cikin kasarta.
Ana ta yada cece-kuce da jita-jitan cewa, Tinubu bai da lafiya, sai kawai aka gano hotonsa a kasar waje yana cin duniyasa da tsinke tare da matarsa Oluremi.
Kwamishinan yan sandan Kano, CP Mamman Dauda, ya tabbatar da sace mataɗdagacin garin Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa da ke jihar ranar 2 ga watan Afrilu.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a Najeriya, Osita Chidoka, ya yi babban rashi ranar Litinin da ta shiga, mahaifiyarsa ta rasu tana da shekaru 75 a duniya.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta rufe wasu manhajoji masu bawa mutane bashi ta kafar intanet marasa lasisi har 173 sannan ta rufe haramtattun bankunan intanet.
Magoya bayan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), a jihar Rivers, sun cigaba da gudanar da zanga-zangar da suke yi a gaban ofishin hukumar zaɓen jihar.
Gwamnatin Najeriya ta bakin Ministan Labarai, Lai Mohammed ta zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP da mataimakinsa da cin amanar kasa.
Miyagun yan bindiga da Kotu ta ayyanasu a matsayin 'yan ta'adda sun sace ɗaliban makarantat sakandiren jeka ka dawo a yankin karamar hukumar Kachia, Kaduna.
Labarai
Samu kari