Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
Gwamntin jihar Kano ta sanar da dakatar da cirar N370 daga albashin ma'aikata da ƴan fanshon jihar wanda gwamnatin da ta gabaceta ta Ganduje ta riƙa yi a baya.
Tsohon Gwamnan Benuwai ya bar hannun EFCC bayan shafe awa 10 a hannu. A cikin tsofaffin Gwamnonin da su ka sauka daga mulki, na jihar Benuwai aka fara cafkewa.
A safiyar nan hotuna da bidiyo su ka tabbatar da Shugaban Najeriya ya wuce Faransa, Bola Ahmed Tinubu zai je babban taron da za ayi a birnin Faris a Turai.
Wata mata ta roƙi wata kotu da ke Gwagwalada da ta gintse aurenta na shekaru 14 da mijinta saboda wasu munanan ɗabi'u da ta ce mijin nata yana aikatawa. Matar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince hukumomin NEMA da NAHCON su koma ƙarƙashin kulawar ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima daga yanzu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya nada tsohon kwamishinan tsaron cikin gida na Nasir El-Rufai, Samuel Aruwan A matsayin shugaban Hukumar Kula da Birane (KCTA).
Gwamnan Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya kai ziyarar ba zata babban Asibiti na musamman da ke cikin birni domin gane wa idonsa bayan samun korafe korafe daga mutane.
Gamayyar kungiyar Good Governance and Change Initiative (GGCI) ta ba gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf wa’adin awanni 72 ya dakatar da aikin rushe-rushe a jihar.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
Labarai
Samu kari