'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnan jihar RIvers ya shigar da gwamnatin jiharsa cikin karar da wasu gwamnoni goma suka shigar kan gwamnastin tarayya da CBN game da lamarin takardun Naira.
Jarumar fina-finan Nollywood, Toyin Abraham tayi martani ga al'umma dake zarginta da karban kudi domin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu
Tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama ya yi jawabi kai-tsaye ga ‘Yan Najeriya a kan zabe. Obama ya ce dama ta samu da mutane za su zabi wadanda suke so a 2023.
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.
Dan takarar gwamnan PDP ya tashi a tutar babu, kotu ta hana shi yin takara bayan da aka zauna zaman gano yadda aka yi zaben fidda gwanin gwamna a Akwa Ibom.
Jami'an hukumar tsaro ta Amotekun a jihar Ekiti ta kama wani mutum mai suna Celestine da sabbin takardun naira na bogi da suka haura N250,000 ya tafi kasuwa.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da sufurin jiragen kasa (NRC) ta ba da hutun zirga-zirgan jiragen na kwanaki biyu saboda zuwa zaben shugaban kasa.
Hajiya Aisha Buhari, matar shugaban kasa ta bayyana cewa ba ita ta daura labarin karya kan cewa bankin CBN ta dage wa'adin amfani da tsaffin kudi da kwanaki 70.
Labarai
Samu kari