Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Mai tsawatarwa na majalisar dattawan Najeriya, Sanata Orji Kalu, ya sanar da rasuwar uwar gidansa, Ifeoma Kalu, mai shekaru 61 a duniya a shafinsa na Facebook.
Shugaban rundunar yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali Baba, ya ziyarci sabon shugaban PSC, Salomin Arase, sun gana kan muhimman batutuwa na kawo ci gaba.
'Yan sanda a jihar Adamawa sun tabbatar da an kashe mutane uku a wani farmakin da 'yan bindiga suka kai wani yankin karamar hukumar Hong da ke jihar ta Arewa.
Rahoton da muke samu daga jihar Kogi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka shugaban jam'iyyar APC na wata gunduma, sun kashe 'yan kauye.
Alkali ya daure wani matashi bisa zarginsa da sace injin nikan wata mata a jihar Ogun. An bayyana yadda ya shiga gidan ya yi sata har dubunsa ta cika ya shigo.
Yaro Mai Shekara 7 Mai Suna Albert Daga Ghana Ya Zama Sananne a Duniya Don Kuka Saboda An Hana shi Doya Yayn da Aka Bashi Ayaba Ya cinye Ghana Ya Zama Sananne
Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙaƙaba dokar kulle a yankin Sabon Garin Nasarawa-Trikaniyya a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar. Hakan na zuwa ne bayan rikici ya barke.
Wata mata ta shiga jirgi a Najeriya, lamarin da ya tada hankalinta tsabar cunkoso. An ga lokacin da take zabga ihun rashin samun iskan da za ta shakao a ciki.
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
Labarai
Samu kari