Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
Rahoto daga Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai, ya nuna cewa yanzu haka tsohon gwammnan jihar da ya sauka kwanan nan, Samuel Ortom, na tsare a ofishin EFCC.
Abubuwa masu ban sha’awa guda bakwai game da Manjo Janar Christopher Gwabin Musa wanda shugaban kasa Bola Tinubu ya nada a matsayin shugaban ma’aikatan tsaro.
Yanzu akwai jami’o’in ‘yan kasuwa fiye da 140. Daf da Muhammadu Buhari zai sauka daga kan mulki, aka amince a kafa wasu sababbin jami’o’i da mun kawo sunayensu.
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
Yan bindiga sun yi garkuwa da basarake Shedrack Durojaiye Obibeni, da mai ɗakinsa a ƙaramar hukumar Yagba ta Gabas da ke jihar Kogi, da yammacin ranar Litinin.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige dukkanin shugabannin rundunar sojoji sannan ya nada Janar Taoreed Abiodun Lagbaja a matsayin sabon babban hafsan sojoji.
Wata kungiyar masu tsara birane a Najeriya (NITP) ta gargadi gwamnatin jihar Kano kan rushe-rushen da take yi a jihar da yake kawo asarar dukiyoyi na mutane.
Jama'a na cikin mawuyacin hali a garuruwan da ke yankin Dala ta jihar Kano sakamakon hare-haren yan daba. Yan daba sun addabe su da yawan sace-sace da barna.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin hafsoshin soji, sufeto janar na yan sanda da kwanturola Janar na Kwastam a ranar Litinin.
Labarai
Samu kari