Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Babban bankin Najeriya ta karyata wata takarda da mutane ke yaɗawa a soshiyal midiya wacce ta yi ikirarin bankin ya kara wa'adin amfani da tsoffin takardun kuɗi
'Yan Najeriya sun yi martani yayin da bidiyon wani kwandastan mota ya yadu inda yake fada ma fasinjoji cewa yana da na’urar POS ga wadanda basu da tsabar kudi.
Babban bankin Najeriya bai kulle Fortal din cike Fom don karban lambobin maida tsohon kuɗi bankuna ba har zuwa karshen makon nan, lamarin ya saukaka wa mutane.
Zaben Najeriya na shekarar 2023 ya banbanta da saura saboda gabatar da sabon tsarin Bimodal Voter Accreditation System (BVAS).Wannan tsarin baya bukatar intanet
A labarin da muke samu, an gurfanar da wani matashi a kotun Majistare bisa zargin ya yiwa mahaifinsa barazanar kisa ba don kawai ya samu wasu kudade a wurinsa.
Kamfanin man feturin Najeriya watau NNPC ya bayyana cewa yana da isasshen man feturin da zai isa Najeriya daga yanzu har zuwa bayan zaben shugaban kasa gwamnoni
Hukumar ƴan sanda ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari ɗauke da sabbin takardun kuɗi na bogi a jihar Kebbi. Ɓata garin sun shiga hannu ne a wata tashar mota
Wata kungiyar malamai yan kabilar Yoruba sun hadu a brinn tarayya ABuja don shirya taron addu'a na musamman don dan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Za a ji ana binciken Godwin Emefiele a kan zargin satar kudi, taimakawa kungiyoyin ta’addanci, kawowa kasa barazanar tsaro da cin dunduniyar gwamnatin Buhari.
Labarai
Samu kari