Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Muhammadu Sanusi II ya ce akwai rashin jituwa da rabuwar kai a kasar nan, yake cewa tun bayan yakin Biyafara, ‘Yan Najeriya ba su taba rabuwa irin yanzu ba.
An fahimci cewa wasu wadanda Bola Tinubu yake jin shawararsu, sun dage Sanusi Lamido Sanusi watau Muhammadu Sanusi II ya koma kan kujerarsa na Gwamnan CBN.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kama wani mutumin da ke bin dare yana cire kokon kan mamata a cikin kaburbura a jhihar Ogun. Yanzu ya shiga hannu.
Akwai yiwuwar Messi ya bar PSG nan ba da jimaawa ba, don haka kungiyoyin kwallon kafa da yawa ke neman yadda za su dauke shi zuwa cikinsu nan ba da jimawa ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauke shugaban Hukumar bunkasa kere-kere ta Najeriya (NASENI), Farfesa Mohammed Sani Harun daga kujerarsa a ranar Talata.
An hangi Portable mai wakar zazoo ya shiga masallaci zai yi sallah bayan yan sanda sun bada belinsa. An tsare shi ne kan zarginsa da dukan wani yaronsa a Legas
Wasu mutane a Kano sun yi karar makwabcinsu a kotu saboda zakaransa da ke yawan caara tare da hana masu jin dadin bacci da walawa. An yi umurnin yanka shi.
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana cewa, a halin da ake ciki bashi da wani dan takarar gwamnan da yake goyon baya a zaben na gwamnan Kogi da ke tafe.
Wata mata da ta kai bango ta wallafa bidiyon yadda karamar diyarta ta hargitsa masu falo sannan ta yi wa kanta matsuguni a cikin durowan bayan ta baza komai.
Labarai
Samu kari