Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san ki su waye ba sun halaka dan takarar Sanatan Enugu ta gabas karkashin inuwar Labour Party, Mr Oyibo Chukwu.tare da wasu 5.
Kwamishanan yada labarai na jihar Kogi ya saki martani mai zafi game da hukuncin kotun tarayya wacce ta baiwa hukumar EFCC damar mallake wasu kadarori 14..
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana yadda ta tanadi komai na zaben bana, musamman a jihar Gombe da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, yankin Atiku.
Wani matashin Najeriya ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ya bayyana irin kudin da ya tara don kawai ya siya waya kirar iPhone ta zamani a kasar.
Sufeta janar na yansandan Najeriya, IGP Usman Baba ya bada umurnin takaita zirga-zirgan ababen hawa a tituna da ruwa da sauran nau'ika a ranar Asabar don zabe.
Gwamnonin G5 sun gamu da zolaya da shagube daga tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani kan yadda suka samu rabuwar kai a gabanin zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Wani mummunan gobara ya faru a kasuwan katako na garin Umoukpa, Awka, Anambra. Shugaban hukumar kashe gobara na jihar Anambra ya tabbatar da afkuwar lamarin.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa watau EFCC, Abdulrasheed Bawa, ya ce hukumarsa na sane ta bari tsarin sauya naira ke tafiya babu ƙame.
Kotun koli a Najeriya ya bukaci a yi gyara a kudin tsarin mulkin kasar nan saboda wasu dalilai da ka iya zama barazana ga yadda ake tafiyar da lamura a kasar.
Labarai
Samu kari