FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Wani bene ya ruguje akan wani matashi mai shekaru 15 a jihar Niger lokacin da suke hutawa a gun tare da abokansa, ginin ya fado akan yaron inda ya mutu nan take
Sabon mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, (IGP) Kayode Egbetokun, ya krbi ragamar hukumar yan sandan Najeriya daga hannun Usman Alkali Baba a hukumance.
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Babban basaraken masarautar Benin a jihar Edo, Oba Ewuare II, ya yi wa tohon ministan kasafin kuɗi na ƙasa, Clem Agba, wankin babban bargo kan ƙin waiwayo su.
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan ta'adda ne sun yi ajalin rayukan mutane sama da 10, sun kona gidaje da Coci a yankin karamar hukumar Mangu, jihar Filato.
Hakeem Odumosu, tsohon kwamishinan 'yan sandan jihar Legas, ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa kan cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shi shugaban EFCC.
Godwin Emefiele ya na tsare a wajen DSS a Najeriya na kwana da kwanaki don haka ya je kotu, amma Gwamnati ta nuna cewa Emefiele zai kufce idan ya samu beli
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce ta yi jigilar maniyyata 67,000 daga cikin 73,000 ta bangaren da aka ware, ta shawarci mutane kan tsarin ajiya nahukumar.
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Labarai
Samu kari