Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Rahotannis sun bayyana cewa yau da safe wani jirgin saman kamfanin Aero ya gamu da sharrin karfen nasara jim kaɗan bayan ya tashi zuwa Patakwal a birnin Abuja.
Jama’a sun yi cece-kuce kan wani bidiyo da ke nuna wani malamin makaranta yana cika tumbinsa da abincin wata karamar yarinya a aji. Ya ci taliyarta tana kallo.
Gwamnatin Nasiru El-Rufai a jihar Kaduna ta dawo da malamai 1,288 na makarantun firmare da aka kora a jihar kan faduwa jarrabawar cancanta wata 10 da suka wuce.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka wani malamin addinin Islama a daidai lokacin da yake kokarin komawa gida yin buda baki a azumi.
Wani matukin jirgin sama ya shiga tashin hankali yayin da ya gano katon maciji gamsheka a kasan kujerarsa a lokacin da yake tsaka da tukin jirginsa a can saman.
Rundunar ƴan sandan jihar Rivers ta gayyaci ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar APC, Tonye Cole, zuwa gabanta domin amsa wasu tambayoyi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da ba ma'aikata a Najeriya hutun kwanaki biyu a daidai lokacin da ake tunkarar bikin easter da ke tafe nan ba da jimawa.
An samu asarar a rikicin da ya ɓarke tsakanin ƴan sanda da ƴan achaɓa a jihar Legas. Wani jami'in ɗan sanda guda ɗaya ya rasa ransa a cikin rikicin da ya ɓarke.
Rundunrar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana kame wasu mutum da ake zargin sun hallaka wani hakimi tare da sace 'yarsa da karbar kudin fansa a jihar da ke Arewa.
Labarai
Samu kari