Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wasu yan bindiga da yawansu sun farmaki hedkwatar karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, inda suka kashe wani shugaban yan sanda, DPO da wasu jami’ai biyu.
Rahotanni daga arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa akalla mayakan Boko Haram 1,250 suka miƙa wuya ga rundunar sojin Najeriya cikin kwanaki Bakwai 7.
An dade ana kai ruwa rana game da hukuncin zaman taro sakamakon mutuwa ko rasuwar wani makusanci. Dr Jamil Yusuf Zarewa ya bada amsoshi a cikin wannan rubutu.
Abdullahi Abacha, daya cikin yayan tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya, marigayi Janar Sani Abacha, ya rasu yana da shekaru 36 a ranar Asabar, 4 ga Maris.
Hukuncin kotun koli kan manufar sauya kudi na CBN ya ruguzo da chajin kudin POS da kimanin kaso 90 cikin 100 kasancewar akwai wadatuwar tsabar kudi a yanzu.
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun kai hari cibiyar tattara sakamakon zabe na Bogoro/Dass/Tafawa Balewa a garin Bununu a Jihar Bauchi.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari da yan tawagarsa sun sauka a birnin Doha na ƙasar Qatar domin halartar taron kasashe masu tasowa karo na biyar 5.
Gwamna Badaru Mohammed na jihar Jigawa ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameem Nuhu Muhammad Sunusi, a birnin Dutse, Jihar Jigawa.
Rikicin dake tsakanin yan ta'addan daula islamiyya a yankin Afrika ta yamma da yan ta'addan Boko Haram na cigaba da ta'azzara inda aka kashe yan Boko Haram 200.
Labarai
Samu kari