Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
An tattaro cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ne shugaban kasar Najeriya da ya fi kowanne tafiya a tarihi, ya ziyarci akalla kasashe 43 a lokacin mulkinsa.
Wani bidiyo da ya yadu a dandalin soshiyal midiya ya nuna wata kyakkyawar amarya sanye da doguwar riga irin ta amare tana tuka tuwo a wajen shagalin bikinta.
Saura kwanaki kadan Buhari ya sauka a mulkin Najeriya, ana ci gaba da bayyana hasashe da makomar mulkin nasa game da yadda ya kasance da kuma yadda zai zama.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutum uku sun gurfana a gaban kotu bisa zarginsu da aikata zamba, ciki har da kakakin majalisar jihar Ondo a Kudu.
APC reshen jihar Taraba ta bayyana dalilin da yasa ta dakatar da zababben sanata a jihar, ta kori dan takarar gwamna saboda take kundin tsarin mulkin jam'iyyar.
Rahotanni sun tabbatar da aukuwar wani mummunan haɗarin mota wanda ya yi sanadiyyar rasuwar wasu jami'an ƴan sanda mutum uku a ƙaramar hukumar Giwa ta Kaduna.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandire (JAMB) ta fara jarabawar UTME 2023 a faɗin kasa nan, sai dai akwai matsalolin da suka ta so.
Gwamnatin jihar Benue ba ta son a gudanar da ƙidayar bana cikin wata mai kamawa na Mayu. Gwamnatin ta kawo dalilanta na rashin son an yi ƙidayar da ta ke yi.
Ajeibe Issa, malamin Jami'ar Jihar Kwara, da ke Melete, ya riga mu gidan gaskiya. Rahotanni sun bayyana cewa ya rasu ne a cikin barcinsa kuma an yi jana'izarsa.
Labarai
Samu kari