Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Rundunar yan sanda a Legas ta maka wani mai gidan haya a kotu kan tuhumarsa da kai sunayen wasu yan haya 2 a gidansa matsafa inda aka yi barazanar za a halakasu
Yanzu muke samun labarin yadda gobara ta yi kaca-kaca da kayan miliyoyin kudi a wata kasuwar kayan ababen hawa da ke jihar Legas a Kudu masu Yammacin kasa.
Hukumar NDLEA ta bayyana irin kamun da ta yiwa wasu 'yan kwaya a babban birnin tarayya Abuja cikin shekara guda, ta kuma bayyana kayayyakin da da ta kwato.
Babban kotu mai zama a Imo ta bada umurni ga rundunar yan sandan Najeriya da hukumar yan sandan farin kaya, DSS, da kada su kama dan takarar gwamnan APGA, Odoh.
Duk da bai baiwa bankuna izini su cigaba da fitar da tsaffin kudaden N500 da N1000 da suka garkame ba, CBN ya ce yan Najeriya si cigaba da harkokinsu da kudi.
Tsagerun yan bindiga sun kashe mutum shida sannan sun yi garkuwa da wasu mutane 50 a harin da suka kai kananan hukumomin Rafi da Wushishi da ke jihar Neja.
Yadda Drama Take Wakana Tsakanin Hukumar Hisban Jihar Kano Da Matasa Yan Bana Bakwai Masu Yin Video Suna Wallafawa a Sahar Tiktok Da Ake Kira Da Yan TikTok
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, dole za a sake yin zabe a wasu mazabun sanata guda 8 da tace an samu matsala a zaben ranar Asabar 25 ga watan Faburairu.
Hukuma gudanar da zaben kasa mai zaman kanta ta bayyana yadda jam'iyyun siyasa takwas a Najeriya sun raba kujerun yan majalisun wakilai da dattawan tarayya.
Labarai
Samu kari