Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Wani Basaraken kasar Mexico mai suna Victor Hugo Sosa daga kauyen Pedro Humelula ya auri kada wacce aka yi wa ado da rigar amare tare da kulla alakar aure.
A ranar Alhamis, 29 ga watan Yuni, gwamnatin jihar Edo ta sanar da cewar za ta karrama Aminat Yusuf, dalibar da kafa tarihin da ba'a taba ba a jami'ar LASU.
Ba rade-radi bane, tabbas akwai wasu birane dake karkashin kasa a duniya. Wasu daga cikin biranen nan sun kasance karni aru-aru kuma har a halin yanzu ana al.
Wani babban Malamin addinin Musulunci, Ustaz Abdul-Lateef Adekilekun, ya ce kashe wanda ya yi ɓatanci ga Manzon Allah SAW ba musulunci bane, akwai doka da oda.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda Bola Ahmad Tinubu, shugaban Najeriya ya kai ziyara ga Oba na Legas a fadarsa. Wannan na zuwa a zamansa da yake a Legas.
Fadar Sarkin Musulmi ta fitar da sanarwar da ke bayyana akalla kudaden da za a ba mace a matsayin sadaki a lokacin da aure ya tashi. An bayyana adadin kudin.
Elon Musk ya bayyana adadin rubutun da 'yan Twitter za su ke gani a kowacce rana, sabanin yadda aka saba ganin rubutun yadda yake ba tare da wata matsala ba.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, akwai yiwuwar za a kara wa Shettima da Bola Tinubu albashi. Sai dai, meye gaskiyar maganar da kuma inda ta fito? An bayyana.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa sun shirya a watan Satumba za su fara ba da tallafin karatun dalibai zuwa kasashen waje don inganta ilimi.
Labarai
Samu kari