Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Ana zargin a kalla mutane hudu sun riga mu gidan gaskiya biyo bayan arangama tsakanin ayarin motoccin gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai da yan Shi'a a Kaduna.
Wata motar bas na kai 'yan firamari makaranta ta yi kundunbala a Legas a safiyar yau Alhamis 15 ga watan Maris a unguwar Surulere. Mutanen ciki sun jikkata.
Najeriya ta shiga jerin kasashen da ba a iya samun kudi a ci rance saboda hauhawar kudin ruwa da kasashen ke fuskanta. Mun kawo jerin kasashen har guda 10.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da harin ta'addancin da wasu miyagun ƴan ta'adda, suka kai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna.
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Wasu miyagun 'yan fashin daji sun yi wa tawagar gamayyar jami'an tsaro kwantan bauna, sun halaka Manjo da wasu dakaru 4, sun kashe 'yan banga a jihar Neja.
Jama'ar kafar sada zumunta sun bayyana kaunarsu ga yadda za su yi amfani da damarsu na taimakon wata yarinya da wani ya tsinta a bakin titi tana zaune kawai.
Labarai
Samu kari