Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwarazan jami'an hukumar sojin Najeriya sun samu nasarar kubutar biyu daga cikin ma'aikatan ƙungiyar NGO uku da yan ta'adda suka yi garkuwa da su a jihar Borno.
Gamayyar gwamnonin APC da na PDP ne dai su ka raka zaɓabben shugaban kasa Bola Tinubu zuwa jihar Rivers domin ƙaddamar da ayyukan da gwamna Nyesom Wike ya yi.
Wani bidiyo ya nuna yadda wani wada ke shan dadi a gidansa lokacin da matarsa ta yada bidiyonsa a lokacin da take shirya shi zai tafi makaranta koyarwa TikTok.
Wata mata mai suna Fatima Abdul Rahman 'yar kimanin shekaru 42 da haihuwa ta kashe kishiyarta mai suna Adizat Abdul Rahman wacce take ɗauke da juna biyu a Legas
Gwamnatin tarayya ta bayyana irin matakan da take ɗauka domin tabbatar da sun kwaso baki ɗaya yan Najeriya da suka makale a Sudan bayan yaƙi ya balle a ƙasar.
Kotu ta tura keyar wani zuwa gidan gyaran hali da ake zargi da bayyana kanshi a matsayin jami`in hukumar da ke yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.
'Yan Najeriyan da aka kwaso daga Sudan sun samu kudi mai tsoka daga hannun gwamnatin Najeriya yayin da suka sauka a jirgi a Abuja. Rahoto ya bayyana yadda akai.
Wata matashiyar budurwa ta shiga damuwa bayan mahaifiyarta ta kai mata ziyarar bazata gidan aurenta, ta ce sam mijinta ya ce bai son ganin danginta a gidansa.
Daliban da suka samu dawowa daga kasar Sudan inda ake gwabza faɗa, sun bayyana halin ƙuncin da suka tsinci kan su a ƙasar, kafin a dawo da su gida Najeriya.
Labarai
Samu kari