Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar Agbeni, wacce ke a birnin Ibadan, na jihar Oyo. Gobarar dai ta tashi ne da misalin ƙarfe 4:37 na safiyar ranar Lahadi.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, yanzu haka an kammala aikin wutar lantarkin Zungeru da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarijn yiwa 'yan kasa.
'Yan sandan jihar Legas za su kamo wani mawakin Najeriya bayan da aka ga bidiyon lokacin da ya kafta wa wani jami'in dan sanda mari a lokacin da ya tare su.
Obasanjo, tsohon shugaban Najeriya ya bayyana halin da kasar ke ciki na karancin ci gaba da kuma yadda wasu ke kokarin kawo matsala. Ya ce 'yan yanzu ba wayo.
Yanzu muke samun labarin yadda jiga-jigan APC suka shiga wata ganawa da tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa kan ba Tinubu goyon baya a mulkinsa da ke tafe.
'Yan Najeriya sun nemi a kamo wani faston da ya bayyana bakar kiyayya ga Bola Ahmad Tinubu yayin da ake kokarin hada kan 'yan Najeriya a wannan yanayin yanzu.
Malamin addinin kirista ya bayyana yadda 'yan Najeriya suka ki karbar Peter Obi a matsayin shugaban kasa duk da kuwa Alllah ne ya zabe shi ya yi wannan aikin.
An kara kuɗin aikin hajjin bana da $250, shugaban hukumar jindaɗin Alhazai ta ƙasa, Zikrullah Hassan, shine ya sanar da wannan ƙarin a birnin tarayya Abuja.
Kwanaki kaɗan da gama daurin auren yar uwarsu, yan uwan juna su 3 sun lakada wa ɗan uwansu dukan kawo wuƙa kan kudin sadaki har naira N250,000 a jihar Delta.
Labarai
Samu kari