Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari masu damfarar yanar gizo, Yahoo-Yahoo a jihar Kwara, a cikin su akwai malami.
Ofishin Jamiyyar APC reshen jihar Zamfara ya Hadu da Harin Yan Jagaliya, Mutane Biyu Sun rigamu Gidan Gaskiya, Yayin da Akayi asarar Dukiya Mai yawa a Harin
Masu Kai Harin Yanar Gizo Gizo Sun Kaddamar da Mummunan Hare Hare ga Manhajar INEC a Zaben Gwamnoni da Yan Majalisun Jihohi Kimanin 3,834,244 - Minista Pantami
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 20 ta je dandalin soshiyal midiya don yin korafi a kan rashin masoyi. Ta ce a shekaru irin nata bata da mai daukar nauyinta.
Mai magana da yawun yan sandan jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ce rundunar ta yi nasarar gano wasu bata-gari da ke sace yara tare da fakewa da sunan gidan marayu.
Ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika ya bayyana cewa kamfanin jirgin sama na kasa, 'Nigeria Air' zai fara tashi kafin ranar 29 ga watan Mayun 2023,
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana godiyarsa da ubangiji saboda ya cika manyan alkawuran uku da ya yiwa al ummar Najeriya a 2015 da ya hau mulki..
Rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar APC da makusantan shugaba Muhammadu Buhari na kara tsamari yayinda zaben shugaban kasa ya gabato sauran yan kwanaki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana sakonsa ga 'yan Najeriya a lokacin da aka fara Azumin watan Ramadana mai alfarma na bana.
Labarai
Samu kari