Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani sojan bogi a Port Harcourt cikin jihar Rivers da ke ikirarin shi Kofur ne na soja tare da karbar kudade a hannun mutane.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Femi Adesina ya bayyana kalaman Matthew Kukah na zargin cin hanci a gwamnatin Buhari da cewa hassada ce kawai don ba a yi da shi.
Majalisar wakilai ta dakatar da ƙarin kuɗin karatu a jami'o'in gwamnatin tarayya da kwalejojin gwamnatin tarayya a faɗin ƙasar nan. Tace a koma tsarin baya.
Miyagun ƴan bindiga sun kai mummunan hari kan jami'an ƴan sanda a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun halaka jami'an ƴan sanda huɗu a yayin harin da suka kai musu.
Matashi ya fara gasar kuka kuma ya sha alwashin yin kuka na awa 100 ba tare da tsayawa ba domin shiga kundin tarihi na duniya a matsayin mafi dadewa yana kuka.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da cewa jikin Gwamnan jihar Ondo ya yi kamari, ya yi masa addu’a. Akasin abin da ake tunani, rashin lafiyar ta tsananta.
Wani matashin dan Najeriya ya bayar da naira miliyan 5 ga mai aikin ginin da ya sha alwashin gina hadadden gida kan N5m. Mutane da dama sun ce ba zai iya ba.
Gwamna Zulum na jihar Borno ya sanar da haramta sana'ar jari-bola a fadin jihar. Gwamnan ya ce ya dauki matakin ne domin kare mutanen da ke sana'ar daga hare.
Matashiyar budurwa ta ba da labarin yadda ta yi nasarar hada kan samarinta uku a lokaci guda, sun tayata kwasan kaya zuwa sabon gida ba tare da sun sani ba.
Labarai
Samu kari