Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Babban hafsan tsaron ƙasar nan, CDS, Manjo Janar Christopher Musa, ya shiga taron sirri da gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a hedkwatar tsaro ta ƙasa Abuja.
Wani limamin majami'a a Lagos, Bamidele Ilukholor Elijah ya gargadi dan takarar shugaban kasa, Peter Obi da ya yi hankali don ya yi mafarki ya gan shi a ankwa.
Kamfanin Kundin Tarihi na Guinness ya gargadi 'yan Najeriya da sauran kasashe da su guji kawo shiririta don neman kafa tarihi, ya ce akwai tsarin da ake bi.
Gwamnatin Benuwai ta kafa kwamiti na musamman da zai binciko kayan da aka sace. Kwamitin da Gwamna ya ba aiki sun yi gaba da motocin Ortom kwanaki da barin ofis
Rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wasu mutane uku da ake zargi sun kashe wani matashi bisa zargin satar biredi a birnin Yenagoa da ke cikin jihar.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ce ba bu abin tsoro ko karaya dangane da jarabawar gwajin da zata shirya wa malaman S-power 7,000.
Dangote ya ci gaba da rike matsayin wanda ya fi kowa kudi a Afrika. Mujallar Forbes ta bayyana cewa Aliko Dangote ne mutum na 124 a jerin mutane 200 da suka fi.
Gwamnatin jihar Kano,karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta mayar da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa kan kujerarsa na shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano.
Yemi Osinbajo tsohon mataimakin Buhari ya samu sabon mukami bayan sauka daga mulki, an nada shi mai bada shawara a Global Energy Alliance for People and Planet.
Labarai
Samu kari