Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
"Yan bindiga sun sake kai hari a yankin Kagarko, cikin kasa da mako guda a wasu kauyuka a masarautar Kagarko cikin Kaduna suka sace Fasto da karin mutane 21.
Nan da makonni biyu ake sa ran a rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Sha’anin tattalin arziki na cikin abubuwan da za su iya wahalar da Gwamnatin Bola Tinubu.
Rundunar ƴan sandan jihar Delta, ta cafke wani ƙaramin yaro da abokansa biyu, bisa zargin shirya yadda za a yi garkuwa da shi, da neman N20m a wajen iyayensa.
Ministan kwadago a sa wa Ma’aikata rai, ya fada masu Gwamnati za ta iya kara albashinsu. Ana ganin karin albashin da aka yi tarko aka shiryawa Bola Tinubu.
Karayar Arziki ta samu wani attajirin Afrika da aka ce shine na farko da ya fara mallakar biliyoyin kudade kafin Dangote, kamar yadda rahoto ya bayyana a baya.
Jam'iyyar PDP ta dauki lambobin yabo ta karrama wasu jiga-jiganta a kasar nan yayin da ake ci gaba da fuskantar cece-kuce game da yadda suka yi zaben 2023.
Bayan shan kaye a zaben da aka gudanar a kasar nan, dan takarar sanatan Bauchi ya sake komawa APC. A jawabansa, ya fadi dalilin da yasa ya koma APC a yanzu.
Hukumar kula da kiyaye hadura ta kasa a jihar Bauchi ta ce akalla mutane takwas ne suka mutu wasu suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ta afku a jihar.
Shugaban kasa Nijar ya bayyana tasirin amfani da Naira da kasarsa za ta yi amfani da ita nan ba da jimawa ba saboda wasu dalilai na tattalin arziki da ake ciki.
Labarai
Samu kari