Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
An tusa keyar wata mata mai suna Olufunmilayo zuwa gidan kaso bayan ta ci zarafin jami’in dan sanda a jihar Lagos, rundunar 'yan sanda ce ta tabbatar da hakan
Gwamnatin Amurka ta fitar da bayanai, kan harin da aka kai kan jami'anta a jihar Anambra. Gwamnatin tace babu ɗan ƙasarta ko ɗaya da harin ya ritsa da shi.
Ayarin gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya gamu da tsautsayi a hanyar komawa gidan gwamnati, mota ɗaya ta kaɗe mahaya Babur kuma duk Allah ya musu cikawa.
A jiya, Antony Blinken ya dauki kimanin minti 20 yana zantawa da zababben shugaban Najeriya. Mataimakin Kakakin Jakadancin Amurka, Matthew Miller ya fadi haka.
Gwamnatin tarayya ta sanar da samar da magungunan hawan jini da na sikila. Ministan kimiyya da fasaha na kasa, Olorunnimbe Mamora ne ya bayyana hakan a Abuja
Matar shugaban kasa Aisha Buhari ta bayyana cewa za a rika tunawa da mijinta kan irin yadda ya nunawa matasa kauna da fifiko a gwamnatinsa. Ta ce shi din mai
Majalisar dattawan Najeriya ta taya Ike Ikweremadu murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Tsohon shugaban majalisar dai yana tsare a UK baya an same shi da laifi.
'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.
Fasto mai suna Lucky Omoha, ya roki alkalin kotu dake zamanta a Nyanya cikin Abuja da ya taimaka kada ya raba aurensu da matarsa saboda yana matukar son ta.
Labarai
Samu kari