Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Tsohon gwamnan jihar Imo ya janye daga takarar da ya shiga ta zaben fidda gwanin gwamna da za a yi a jihar nan kusa. Ya fadi dalilinsa na janyewa daga takarar.
Wata babban mota da ta dakko mutane da kaya daga Zaria a kan hanyarta na zuwa Legas ta yi hatsari a Etsu Woro a jihar Neja, mutum 24 sun mutu, wasu sun jikkata.
Kenya, Carl da Tiger suna zaune ne a gida daya kuma suna jin dadin kasancewa tare. Kyakkyawa Kenya tana son rayuwa da maza da dama saboda tana da ban mamaki.
Mutanen garin Zuba suna zaman makokin rashin jami'in dan sanda mataimakin sufritanda, ASP, Salisu Garba Zuba wanda aka gano gawarsa a dakinsa a ranar Juma'a.
Gwamnati a Ƙarƙashin JagorancinBola Ahmed Tinubu Zata Kasance Mai Tasiri ga Rayuwar Kowanne Dan Najeriya Inji Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kuma taya shi Murna
Miyagun ƴan bindiga sun halaka wata jaririya a jihar Kaduna. Ƴan bindigan sun dai sace matar ne lokacin tana ɗauke da juna biyu tare da mijinnta da ɗiyar ta.
Wani mutumin ya ba da mamaki yayin da aka bayyana yadda ya ba da gudunmawar maniyyinsa don haifar yara. An haifi yara sama da 500 ta sanadiyyarsa a duniya.
Wani Jarumin Yaro Ya Tsaida Motoci Dake Zargadilar Kai Kawo Akan Titi SabodaYa Tada Sallah Akan Titi a Turai, Vidiyon Ya Tada Hazo a Kafar Sadarwa Ta Zamani
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta daƙile barazanar yin zanga-zanga a faɗin ƙasar nan da ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta shirya gudanarwa, kan ƙarancin kuɗi.
Labarai
Samu kari