Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Babbar kotun Tarayya a Abuja ta umarci hukumar DSS ta mika dakataccen gwamnan babban banki na CBN, Godwin Emefiele zuwa kotu ko kuma sake shi a cikin mako daya.
Majalisar dattawa ta fara tantance manyan hafsoshin ƙasar nan da shugaba ola Tinuu ya naɗa. Majalisar dattawan za ta tantance su ne bayan Tinubu ya bukaci haka.
Rahoton da mu ka samu ya nuna Aliko Dangote ya yi bajinta a Afrika, ya zama na 124 a jerin Attajiran Duniya. Kamfaninsa ya na samar da metric ton miliyan 48.6.
Wata matashiya yar Najeriya ta shiga rudani kan matakin da za ta dauka bayan saurayinta ya tura mata 500k don bata hakuri saboda ta kama shi yana ci mata amana.
Rahoton da muka tattara muku ya bayyana gaskiyar halin da ake ciki na cewa, ko da gaske ne an kama wasu makudan kudade a gidan tsohon gwamnan CBN Emefiele.
Kotun majistare da ke Akure cikin jihar Ondo ta daure wani Fasto shekaru biyu a gidan gyaran hali bisa zargin fasa shago da kuma yin sata a Iwaro Oka Akoko.
Wani miji da matarsa sun fada komar hukumar 'yan sandan jihar Yobe bayan zamba cikin aminci da suka aikata ta hanyar basajar shiga Musulunci, inda suka daukewa.
Wani bidiyo ya nuno wasu yan yara suna shiga wani otal. An gano yaron ya dauki yarinya don su kama daki. Bayan zantawa da mai tarbar baki sai suka shige abinsu.
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Labarai
Samu kari