Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Wata kotu da ke zamanta a Ado Ekiti, ta tsare wani mutum mai suna Sunday Obasuyi da wasu mutanen kan zarginsu da siyar da mahaifinsa, Michael Obasuyi ga matsafa
Matsalar Yin Bilicin: Na Matan Najeriya Yakai Kaso Sabain da Bakwai cikin (100) Ke Yin Bilicin, Duk Suna Fuskantar Hadarin Sankarar Mama A Wani Rahoton WHO
Ana zargin wasu Fulani makiyaya da mamaye wani yankin jihar Benue tare da hallaka mutane da yawa ba tare da wani laifin da suka aikata ba a ranar ta Alhamis.
Godwin Emefiele, ya roki kungiyar kwadugo ta taimaka ta dakatar da zanga-zangara da ta shirya a faɗin rassan CBN kan karancin takardun naira da ake wahala.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana lokacin da za a kammala zaben gwamnoni da na 'yan majalisu a kasar, inda tace nan da watan Afrile ne za a gama.
Rahoton da muke samu daga jihar Imo na bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka jami'an hukumar NSCDC 3 da kuma fararen hula a jihar da ke Kudu.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ko kaɗan baya tsoron EFCC ta gayyace shi bayan ya sauka mulki. Gwamnan yace babu inda zai je bayan wa'adin sa
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
PDP ta Zama Dage, Kyan Fada a Kwana Anayi Domin Jam'iyyar Tana Kara Daukan Zafi, Inda Ayu Yace Shugaban Jam'iyyar Yace Babu Wanda Ya Dakar-tar Dashi Yanzu Haka
Labarai
Samu kari