Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya bukaci gwamnonin Arewa maso Yamma su cire hannunsu a harkar 'yan bindiga don ba su daman dakile su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya san wahalhalun da yan Najeriya suka shiga saboda cire tallafin man fetur amma ya nemi su kara dan hakuri.
A karon farko tun bayan naɗa shi a matsayin mukaddashi, shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gana da shugaban hukumar EFCC na ƙasa, Abdulkarim Chukkol a Aso Rock Abuja.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya gana da hafsoshin tsaro uku da shugaban kasa ya naɗa a yunkurinsa na ganin mazauna Kaduna sun samu zaman lafiya da tsaro.
Jaruma a masana'antar shirya fina-finan kudancin Najeriya, Cynthia Okereke, ta riga mu gidan gaskiya a cewar abokin aikinta, Joseph Okechukwu ranar Laraba.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago Mohammed ya ce bayar da tallafin karatu ka iya shafar ingancin ilimi a jihar. Ya yi wannan bayanin ne a lokacin da mahukuntan.
Shugaban Jami'ar Ahmadu Bello (ABU) da ke Zaria, Farfesa Kabiru Bala ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da yadda wasu malaman jami'o'i ke saka kansu cikin.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani uba ya kama dansa mai shekara 21 a gidan tsohuwar da yake soyayya da ita. Bidiyon ya yi fice.
Tsawa ta yi ajalin wasu masu garkuwa da mutane har su uku a yankin Oro da ke karamar hukumar Ifelodun a cikin jihar Kwara, 'yan sanda sun yi martani a kai.
Labarai
Samu kari