Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Cibiyar tantace jami'o'i ta duniya ta bayyana cewa jami'o'in Najeriya guda hudu ne suka samu damar shiga jerin jami'o'i hudu mafiya inganci na bana. ABU, UNN, U
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye a yankin karamar hukumar Mangu, jihar Filato, an tsoron nata da kananan yara da yawa sun kwanta dama a harin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Niger ta tabbatar da sace dagacin kauyen Dugge Alhaji Abdullahi B. Zaure da ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Rijau dake jihar.
Wani mutum da aka bayyana sunansa da Ajiya ya mutu bayan fadowa da ya yi daga kan bishiyar kwakwa a gonarsa da ke Gwargwada-Ugbada da ke a yankin Kuje Abuja
Gwamnatin Buhari ta yarda ‘Yan kasuwa su kirkiro Jami’o’i. Gwamnati ta yarda a kirkiro Jami’o’in a sun kai 36, adadin Jami’o’in ‘Yan kasuwa ya haura 70 kenan.
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta bayyana dalilin da yasa suka sanya wa mawaki Seun kuti ankwa duk da cewa shi ya mika kansa ga jami’ansu, ta ce doka suka bi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin abokin aikinsu yayin da suka yi kokarin harbe wani matashi a kauyen Yarimawa da ke karamar hukumar Tofa a jihar Kano.
A karshen makon nan aka samu labari Emeka Ngige (SAN) zai sake shafe shekaru hudu ya na jagorantar majalisar shari’a ta CLE, an sake nada 'yan majalisar CLE.
Shugaban Najeriya zai bar ofis nan da ‘yan kwanaki kadan, za a ji labari Muhammadu Buhari ya yi jawabi a gaban Gwamnonin da ke barin mulki da masu jiran gado.
Labarai
Samu kari