Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Tsohon Gwamnan Kaduna, Ahmad Makarfi ya roki alfarma a wajen Gwamna Nasir El-Rufai kan filayensa. A ranar 29 ga watan Mayun nan ne wa’adin El-Rufai zai cika.
Wani mutum mai suna Abiodun Akinyemi ya roki wata kotun al’ada da ta raba aurensa wanda suka shafe shekaru 18 da matarsa saboda barazanar kisa da take masa.
Ministan sadarwa da tattalin arziki Sheikh Isa Ali Pantami ya bi sahun wasu daga cikin ministocin gwamnatin Buhari wajen fara kwashe kayayyakinsa daga ofis.
A ranar Larabar nan Majalisar FEC tayi zaman da zai kasance na karshe. Muhammed Buhari ya tabbatar da nadin Kwamishinoni bakwai da za su yi aiki a Hukumar RMFAC
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa samar da isassun masu ilimin fasah na daga cikin dalilan da suka sa su gina jami'ar sufuri ta Daura.
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, sun halaka sufeta ɗaya ds raunata wasu ƴan sanda biyu, a yayin mummunan farmakin da suka kai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kara kama fursononi biyu da ake zargin sun tsere a gidan gyaran hali na Kuje a Abuja shekarar bara suna aikata wani laifin
Gwamnonin jihohin kudu maso gabas sun sauya sunan gadar Neja ta biyu zuwa sunan shugaban kasa Muhammadu Buhari. Mai taimakawa shugaba Buhari na musamman a kafa.
Daliban jami'ar Benson Idahosa da kr Benin a jihar Edo sun barkr da zanga-zanga domin nuna fushinsu kan yanayin mutuwar abokin karatunsu, sun lalata wurare.
Labarai
Samu kari