Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke shirin barin ofis, hukumar CCB ta bukaci su bayyana adadin kadarorin da suke dashi don kubuta daga alamar rashawa.
Yadda Zamfara da Legas Suka ja Ragamar Jihohin Najeriya Wajen Dogaro da Kai Hukumar Tace Jihohin Sune Sune Akan Gaba Wajen Samar Da Kudaden Shiga Na Cikin Gida
Kogi: Yadda Yan Bindiga Suka Sheƙa Mutane Barzahu Tare da Ƙona Musu Gidaje, 6 Sun Sheka Barzahu, Mahara Sun Kame Gamida Kone Gidaje Da Yawa Gwamnan Jihar Ya
‘Yan NLC da TUC sun nuna ba za su goyi bayan karin farashin man fetur ba. ‘Yan kwadago sun yi niyyar yi wa Bola Tinubu zanga-zanga kan cire tallafin man fetur
Wani bidiyo da ke yawo a dandalin soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata budurwa ta kwace waya daga hannun wani soja sannan ta bige da yi masa rawa a nan take.
Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya kafa babban kwamiti mai mambobi 17 na mika mulki ga gwamnatin Abba Kabir Yusuf mai jiran gado, SSG na jagoran kwamitin.
Gwamnonin jihohi talatin da shida sun yanke shawara kan yadda za su gana da EFCC da CBN don yanke hukunci kan yadda za su tafiyar da kudin tsaro na jihohinsu.
Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasa ya kai ziyara ta musamman ga dan uwan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Mamman Daura a cikin karshen makon nan.
Kasashen Cuba, Nicaragua da Kungiyar kasashe masu tasowa wato D8 sun taya zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar lashe zaben 2023.
Labarai
Samu kari