Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Babban mai kula da majami'ar Redemption Christian Church of God RCCG,Rabaran Fasto Enoch Adeboye ya musanta zargin cewa ya na amfani da kwankwamai a majami'arsa
Hauhawar farashi a Najeriya ya yi tashin gwauron zabi zuwa kaso 22.7%, inda ya koma na 11 mafi muni a nahiyar Afirika. Hakan na nufin ƙaruwar talauci a ƙasa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya shawarci shugabannin kasashen Afrika da su kare arzikin kasashensu daga irin wawason da kasashen Turai suka yi musu a.
Ƴan bindiga a daren ranar Lahadi 16 ga watan Yuli sun halaka wani ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Nsukka ta jihar Enugu har lahira, bayan sun yi ta harbinsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta yi nasarar kama wata mata Esther Godwin kan zargin kwarawa ma'aikaciyar su tafasasshen ruwan zafi bisa zarginsu da badala.
An jefa talaka a halin Wayyo Allah, masu mulki sun cigaba da bushasha. Bola Tinubu da Kashim Shettima za su ci abincin Biliyoyi, yayin da ake kira kara hakuri
Kungiyar Musulmai a jihar Osun ta bayyana cewa babu wani wariya da gwamnan jihar, Ademola Adeleke ya nuna yayin nadin mukamai inda ta ce akwai Musulmai da yawa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki magajinsa, Abba Gida-Gida bisa sukar rabon tallafin N500bn na Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
A jihar Anambra an samu yaron gida ya kashe malamin jami’an da yake yi wa aiki, ya yi sanadiyyar mutuwar ubangidansa saboda sun samu sabani a kan dafa shinkafa
Labarai
Samu kari