Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Mujallar Times Higher Education ta fitar da jerin sunayen jami'o'in da suka yi fice a Nahiyar Afirka da kuma a Najeriya kusan fiye da 30 da suka yi kaurin suna.
Allah ya yi wa matar shahararran dan kasuwar nan, Alhaji Dahiru Mangal, rasuwa. Hajiya Aisha Daihuru Mangal ta rasu a yammacin ranar Asabar, 15 ga watan Yuli.
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Rahoto ya bayyana yadda jami'ar Kudancin Najeriya ta zama mafi nagarta ta biyu a kasar nan. Hakazalika, jami'ar ce ta 26 a fadin nahiyar Afrika, inji rahoto.
Sati shida bayan rantsar da shi a matsayin shugaban ƙasa, Shugaba Tinubu jar yanzu bai tare a gidansa da ke fadar shugaban ƙasa ba a Villa, cewar sabon rshoto.
Gwamnonin Najeriya, akwai wadanda suka samu nasarar yin mataimakin gwamna kafin daga bisani a zabe su su zama gwamnoni a jihohin da suke, ciki akwai Ganduje.
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara ta yi karin haske akan jita-jitar cewa tsawa ta kashe masu garkuwa a jihar Kwara, ta ce lamarin ya faru da wasu makiyaya ne.
Wata budurwa ta bayyana yadda ta siya ruwan N10 a wata jiha, wanda ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta. Da yawa sun ce wannan ba zai yiwu ba ko kadan ma.
Ana zargin 'yan sanda da kuma gwamnatin jihar Zamfara da kama motar shugaban jam'iyyar APC a jihar bisa wasu dalilai da ba a bayyana ba ya zuwa yanzu tukuna.
Labarai
Samu kari