Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Shugaban Najeriya mai barin gado nan da kwana 6 kacal, Muhammadu Buhari, ya roki majalisar dattawa ta sahale masa ya maida wa gwamnatin Borno kuɗi biliyan N16bn
Wata kotun al’ada da ke zamanta a Ado-Ekiti cikin jihar Edo ta raba aure tsakanin mata da miji saboda cin zarafin matar da mijin ke yi da barazana ga rayuwarta.
Kamfanin mai ta Najeriya (NNPC) ta ci gaba da binciken mai a tabkin Chadi da ke Borno, Kamfanin ta bayyyana yadda ta tsayar da hakar mai din a shekarar 2017.
Shugaban Hukumar Hana sha da Fataucin Kwayoyi (NDLEA), Mohammed Buba Marwa ya koka kan yadda ‘yan Najeriya ke ta’ammali da kwayoyi masu shekaru 15 zuwa 64.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya rasa ɗan uwansa mai suna, Musa Sule wanda aka fi sani da Labaran sakamakon hatsarin mota da ya rutsa da shi ranar Asabar.
Wata matashiya wacce ta bar addinin kiristanci don bautar ruwa ta bayyana cewa yan ruwa ne ubangijinta. Ta ce lokacin da take kirista tana ta mafarki da ruwa.
A ranar Litinin, 22 ga watan Mayu ne Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya nada sabon shugaban hukumar lafiya ta jihar da manyan jami’an makarantun jami’a.
Gwamnatin tarayya ta ce ta ware N15bn a kasafin kudin shekarar 2023 don ba da tsaro ga dalibai da ke makaranta daga hare-hare da kuma masu garkuwa da mutane.
Yan sanda a jihar Ogun sun sanar da cafke manoma hudu da ake zargi da kashe makiyayi a jihar. Dan uwan makiyayin ne ya shigar da korafi, inda ya bayyan cewa.
Labarai
Samu kari