Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Yayin da zaben jihar Kogi ke karatowa, akwai jerin mutum uku da ya kamata ku sani da ke son maye gurbin gwamnan mai ci da zai sauka nan ba da jimawa ba a jihar.
Wata babban kotun Jigawa da ke zamanta a karamar hukumar Kaugama ta yanke hukuncin rataya kan wasu mutane uku bayan samunsu da laifin salwantar da rayyuka.
Shugaban jam'iyyar NNPP na kasa ya bayyana yin murabus daga kujerarsa saboda wasu dalilai da suka gindaya. Ya yi hakan ne bayan da NNPP ta fadi zaben bana.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana yin hayar wasu manyan lauyoyi a kasar nan domin yin aiki wajen tabbatar da sahihancin sakamakon zaben shugaban kasa.
Bankuna sun fara kokawa kan yadda 'yan Najeriya suka daina kawo kudinsu a ajiye musu a wannan lokacin bayan barkewar karancin kudi da aka samu a baya-bayan nan.
Dan takarar shugaban kasa na NNPP ya bayyana dalilin da yasa bai ci zabe ba da kuma dalilin da yasa jam'iyyarsa bata tabuka komai ba a zaben da ya gabatan.
Yayin da musulmai ke ta azumi, 'yan ta'adda sun ci gaba da aikata laifi a jihohin Arewacin Najeriya. Sun kashe mutane da yawa a jihar Katsina da ke Arewaci..
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kano ta bayyana matsayarta game da sakamakon zaben gwamnan jihar, inda tace dole ta dauki mataki game da sakamakon na bana.
Wani maciji ya jawo cece-kuce yayin da jama'a suka ga yana kokarin shiga bandaki zai buya. Jama'a sun ce wannan lamari ne babba, ya kuma ba su tsoro sosai.
Labarai
Samu kari