Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
An hangi Portable mai wakar zazoo ya shiga masallaci zai yi sallah bayan yan sanda sun bada belinsa. An tsare shi ne kan zarginsa da dukan wani yaronsa a Legas
Wasu mutane a Kano sun yi karar makwabcinsu a kotu saboda zakaransa da ke yawan caara tare da hana masu jin dadin bacci da walawa. An yi umurnin yanka shi.
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana cewa, a halin da ake ciki bashi da wani dan takarar gwamnan da yake goyon baya a zaben na gwamnan Kogi da ke tafe.
Wata mata da ta kai bango ta wallafa bidiyon yadda karamar diyarta ta hargitsa masu falo sannan ta yi wa kanta matsuguni a cikin durowan bayan ta baza komai.
An gano rijiyoyin man fetur a Arewa, ana ci gaba da bincike don gano saura. Yanzu haka an fara ba jihar Kogi kudin albarkacin man fetur da aka fara hakowa.
Farfesa Wole Soyinka, fitaccen marubuci ya bayyana cewa karacin takardun naira babban bankin kasa ta jefa mutane ciki saboda sauyin naira yafi magudin zabe muni
Wani bidiyo da ya yadu ya hasko yaro dan watanni bakwai yana darewa saman wani karamin tsani cikin kazar-kazar ya bai wa mutane mamaki a shafin soshiyal midiya.
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisa zubi ta 9 ya yi zargin wasu takwarorinsa na siyan kuri'un sanatoci don neman kujerar shugaban majalisa.
Peter Obi ya yi magana bayan da asirinsa ya tono kan shirinsa na hada kai da kiristoci domin karbar mulkin Najeriya. Ya bayyana kadan daga abin da yake magana.
Labarai
Samu kari