Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
An yi shekaru 24 ana damukaradiyya, mulkin farar hula ya yi karfi a Najeriya saboda haka Ministan harkokin waje ya ce da kamar wuya Sojoji su iya kifar da mulki
Za a ji Shugaban kasa ya amince da kwangiloli domin gyara wutar lantarki a Daura. Gwamnatin tarayya ta yarda ayi ayyukan wuta a jihohin Katsina, Yobe da Ogun.
Patrick Osagie Eholor ya yi karar Mai girma Muhammadu Buhari a kotu a dalilin neman bashi. Ana karar Shugaban Najeriya da Ministocin Tarayya da ofishin DMO
Bidiyon wasu yan mata suna dauka tare da shirya biskiti a wani kamfanin yin biskita ya dauka hankalin jama’a a soshiyal midiya inda suka dunga jinjina masu.
Wata budurwa mai matukar wayo ta dauki bidiyon dan gidan da ta gina. Mutane da dama da suka kalli bidiyon sun jinjina mata a kan wannan namijin kokari da ta yi.
Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika ya tabbatar da cewar jiragen saman Najeriya za su iso kasar a ranar Juma'a, 26 ga watan Mayu domin fara yin jigila.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya matsu kwana shida su cika saboda ba zai iya jure matsin lamba da yake fama da shi ba, ya ce ayyuka da tarurruka sun masa yawa
A jiya ne aka ga Hanan Muhammadu Buhari ta wallafa hoton Mai girma Shugaban Najeriya, ta kwarara masa yabo a Instagram. Nan da kwanaki biyar zai bar kan mulki.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu sace mutane ne sun yi garkuwa da shahararen mai wa'azin nan na gidan talbijin, Rabaran Mike Ochigbo a jihar Adamawa.
Labarai
Samu kari