Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
James Faleke ya musanta zargin Davido na cewa ya matsa wa hukumar INEC lamba kan sakamakon zaben Osun, inda ya ce ya je jihar ne domin tallafa wa APC.
DSS ta bani, an je kotu domin fito da Tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Kungiyar ta roki Alkalin kotun tarayya na Abuja ya daure shugaban DSS a kurkuku.
A jiya Gwamnan jihar Kano ya nada Mai bada shawara a kan sha’anin ciniki da wasu Hadimai 14. An fahimci za kawo tsare-tsaren tallafi da ciyar da ‘yan makaranta.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya da ta ki amsa tayin auren saurayinta na shekaru takwas ta sanar da dalilinta na kin amsa tayinsa a cikin hawaye dumu-dumu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dawo gida Najeriya yayin da rikicin da ya dabaibaye APC mai mulki ya kara kamari kuma shugabanta, Abduallahi Adamu ya yi murabus.
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce bayan ta nunawa duniya matashin saurayi wanda ta yi ikirarin cewa masoyinta ne. Ta ce babu ruwanta da shekaru.
Majalisar dokokin jihar Osun ta amince da kudirin sauya sunan jihar Osun daga 'State of Osun' zuwa asalin sunan da kowa ya sani wato 'Osun State' ranar Litinin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa kan cewa ta ba da umarnin janye jami'anta daga 'yan siyasa. Rundunar ta ce labarin ba.
Wata budurwa ta shiga wani yanayi bayan ta biya N500,000 na haya, ashe ba ta sani ba mai gidan ya siyar da gidan ya bar kasar da kudadenta, ta nemi mafita.
Gwamnatin jihar Abiya karkashin jagorancin Alex Otti, ta bankaɗo badakalar ma'aikatan bogi 2,300 kuma kawo yanzu ta tara kuɗi kimanin miliyan N200m a asusu.
Labarai
Samu kari