Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Wata mata mai koyon sana'a ta sace jariri dan kimanin watanni biyu na uwar dakinta a yayin bikin yaye dalibai a jihar Kwara a ranar Asabar 29 ga watan Yuli.
Gwamnatin jihar Osun ta dakatar da wani basaraken gargajiya mai suna Abeeb Agbaje daga shiga harkokin Hada-hadar filaye a yankin da yake jagoranta. Matakin.
An samu hargitsi sosai da asarar rai a lokacin da jami'an gwamnatin jihar Imo, suka ƙona wasu shaguna da matsugunan Hausawa a wasu kasuwanni guda uku na jihar.
Gamayyar limaman majami'u a Najeriya sun bayyana cewa idan ba a dauki matakai masu tsauri ba akan cire tallafin mai to tabbas kasar Najeriya za ta ruguje a kusa
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da jawabi ga ƴan Najeriya a yau Litinin da Yamma. Shugaban ƙasar zai yi jawabin ne ana tsaka da shan wuya a ƙasa.
Gwamnan Benuwai yana da motoci a jerin tawagarsa, babu laifi a tafi da motocinsa da na mukarrabansa, amma sai aka ji an dauke motocin ‘yan jarida, motar dogarai
Malamin jami'ar Yobe a Arewacin Najeriya ya bayyana cewa, zai dauki mataki kan wani dalibinsa da ya masa maganar banza a kafar sada zumunta ta Facebook yau.
Shahararren mawaƙin nan na siyasa Alhaji Dauda Adamu Abdullahi Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya rabawa mutane 1,040 buhunan masara a mahaifarsa da ke.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana nada wanda zai yi aiki don tabbatar da abubuwan da abubuwan da ke faruwa a cikin CBN.
Labarai
Samu kari