Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na shirin amfani da ƙarfin tuwo kan sojojin Jamhuriyar Nijar domim dawo da mulkin farar hula a ƙasar.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar kulle a gaba daya biyo bayan rikicin ƴan daba da su ke farmakar mutane da wajen kasuwancinsu a jihar.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Legas ta umarci tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Arthur Okowa, ya yi bayanin yadda ya kashe N200bn a jihar.
Gwamnan jihar Jigawa ya janyo hankalin ƴan Najeriya cewa su ƙara haƙuri da wahalhalun da su ke sha a ƙarƙashin mulkin Shugaba Tinubu, domin daɗi na nan tafe.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi. Ya yi martani mai zafi kan taƙaddamar da jami'an DSS da na NCoS suka yi kotu kan Emefiele.
Wani dan Najeriya da ke zaune a kasar Canada ya yi amfani da albashinsa na farko a kasar wajen siyan mota kirar Honda Civic, ya garzaya TikTok don yin murna.
Wasu yan mata yan Najeriya uku da suka fito daga ciki daya sun zama matukan jirgin sama. Hotonsu ya bayyana kuma tuni suka yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wani hazikin dan kasuwa ya shigo da kekuna don siyar da su ga yan Najeriya da ke neman wasu hanyoyin zirga-zirga saboda tashin gauron zabi da man fetur ya yi.
An haramtawa yan kasuwar waya ta Farm Centre da ke jihar Kano lika hotuna ko sauraron wakokin shahararren mawakin Najeriya, Davido a shagunansu saboda batanci.
Labarai
Samu kari