Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi muhimmin kira ga kiristoci da su shiga a dama da su cikin harkokin siyasa domin tsaftace harkar zaɓe a ƙasar nan.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabon mummunan farmaki a jihar Plateau inda suka halaka mutum biyu. Harin na zuwa ne kasa da sati ɗaya bayan sun kai wani harin.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki ayarin motoci dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, sun kashe mutum biyar da sace mata 7.
Watanni bayan an daura masu aure, an sha shagalin bikin Bello El-Rufai, dan majalisa mai wakiltan mazabar Kaduna ta arewa a majalisar wakila da amaryarsa Aisha.
Wata dalibar makarantar Chibok da Boko Haram su ka sace a 2014 za ta hadu da iyayenta. A lokacin da aka dauke Kabu a 2014, ta na shekara 13, yanzu ta kai 22
Kungiyar kasashen raya tattalin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta gargaɗi Rasha kan yin katsalandan a cikin rikicin jamhuriyar Nijar ta amfani da Wagner.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akwai batu a kasa yayin da majalisar ECOWAS ta dare gida biyu kan abin da ya kamata a yiwa sojojin Nijar a halin yanzu.
A halin da ake ciki, an bayyana yanayin da hambararren shugaban Nijar ke ciki bayan da ake ci gaba da tsare shi a hannun sojin kasar da ke makwabataka da mu.
Yanzu muke samun labarin yadda Kanawa suka fito adawa da tare da bayyana rashin amincewarsu da yadda kungiyar ECOWAS ke kokarin tura sojojinta Nijar domin yaki.
Labarai
Samu kari