Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Wani ƙasurgumin ɗan fashi mai suna Owonikoko da jami'an 'yan sandan jihar Ogun suka kama, ya bayyana yadda wani sifetan 'yan sanda ke kawo musu bindigun da.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake yin sabon naɗi mai muhimmanci, inda ya naɗa Olufunso Adebiyi a matsayin sabon babban sakataren fadar shugaban ƙasa.
Kamfanin man fetur na Najeriya wato NNPC ya yi watsi da rahotannin kafofin watsa labarai na baya bayan nan cewa za a kara farashin man fetur zuwa N720 ko N750.
Za a ji wasu sun shiga hannun ‘Yan Sanda bayan an yi amfani da fasahar zamani, ana cafke masu ihun a tsige Sarki Aminu Ado Bayero a mulkin Abba Kabr Yusuf.
Sojojin Najeriya aƙalla 20 ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani mummunan harin kwanton ɓauna da 'yan ta'addan jeji suka kai mu su a yayin da suka fito bakin aik.
Daga N190, yanzu ana maganar litar fetur zai iya zarce N720, an ji labari akwai yiwuwar Bola Ahmed Tinubu ya canza shawara a kan janye tsarin tallafin man fetur
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya ya bayyana dalilan da ke sanyawa jiragen hukumar suna yin hatsari a yayin da su ke bakin aiki wajen fatattakar miyagu.
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu da kungiyar ECOWAS kan matakin soji a kan Nijar, ta ce matakin soji ba zai haifar da ɗa mai ido ba
Wani masanin tsaro a jihar Zamfara Sani Shinkafi ya bayyana cewa wasu mutane da suka haɗa da sarakunan gargajiya, likitoci, jami'an tsaro ne ke da hannu a.
Labarai
Samu kari