Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa an shirya makircin kama tsohon gwamna kuma sakataren jam'iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, dab da zaɓen gwamna ranar Asabar.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa an shirya makircin kama tsohon gwamna kuma sakataren jam'iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, dab da zaɓen gwamna ranar Asabar.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon harin ta'addanci a jihar Plateau, inda suka halaka wasu malaman makaranta har mutum biyu, waɗanda sabbin ma'aurata ne.
Babban hafsan hafsoshin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya ziyarci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare a wata ziyarar aiki da yake yi a jihohin.
Kotun majistare da ke Kado a birnin Abuja ta daure ma'aikacin JAMB, Emmanuel Odey kan satar kwamfuta da ta kai Naira dubu 350 don biyan kudin haya na gidansa.
Darekta Janar na ƙungiyar yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar ta National Solidarity Movement for Atiku/Ifeanyi Okowa (NSM), Muhammad Dakat, ya rasu ya bar duniya.
Gwamnatin Tarayya za ta janye tuhumar da take yi wa dakataccen gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele kan tuhummar mallakar makamai ba bisa ka'ida ba.
Matashiya ta ja hankalin duniya bayan da ta hakura da gadon kudin da za ta samu daga iyayenta don ta auri sahibinta da suka hadu a jami’a, mahaifinta baya so.
Shugaban ƙasar Rasha Vladimir Putin ya tofa albarkacin bakinsa kan juyin mulkin jamhuriyar Nijar. Ya bukaci a bi matakai na diflomasiyya wajen warware rikicin.
'Yan sanda sun gurfanar da wata mata a gaban kotu, Blessing Udoh kan zargin ba wa hukumar bayanan karya kan cewa an yi kisan kai a jihar Legas, kotu ta daure ta
Manyan masu rarraba kayan mai masu zaman kansu sun rufe gidajen mansu saboda tsoron yiwuwar kara farashin man fetur. Ana tunanin lita za ta iya kaiwa N1000.
Labarai
Samu kari