Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Bola Tinubu ya ce shawo kan matsalolinmu sai an yi hakuri, ba sha yanzu magani yanzu ba ne, amma duk da haka ya na ganin mulkin Najeriya bai da wahala sosai.
Kudin da aka rabawa ‘yan majalisa da za su tafi hutu ya jawo ana ta suka ganin yadda abin ya fito fili, an fahimci doka ta san da kudin, an saba biya a duk hutu
Tsohon kakakin majalisar jihar Kaduna, Ibrahim Yusuf Zailani ya ba da tabbacin cewa APC karkashin shugabanta, Abdullahi Ganduje za ta mulki Najeriya shekaru 60.
Wani lauya dan Najeriya, Abdulmalik, ya sha yabo a shafukan sada zumunta bayan ya gano masu wani gida da aka yi watsi da shi tsawon shekaru 30 a jihar Kaduna.
Mataimakin gwamnan jihar Neja, Mista Yakubu Garba, ya bayyana cewa a yanzu haka akwai mutane sama da 5,000 da ke gudun hijira a jihar sakamakon hare-haren.
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Gwamnatin shugaba Tinubu ta sanar da ware Naira biliyan 5 ga kowace jiha ciki har da babban birnin tarayya Abuja domin rage radadin cire tallafin man fetur.
Wani mai tukin adaidaita sahu ya loda tankunan ruwa guda 13 a saman kekensa sannan ya tuka ta a hanya mai gargada. Mutanen da suka gansa sun cike da mamaki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta zargi gwamnatin jihar Kano da ba slƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen jihar cin hancin tsabar kuɗi har 10m.
Labarai
Samu kari