Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Farfesa Farooq Kperogi ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya yi ganganci ba satifiket din da ya kamata ya mika ga hukumar zabe ta INEC ba kenan tun farko.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da rusa shirin N-Power a Najeriya baki daya saboda matsalolin da ke makare a cikin shirin, ta ce akwai makudan kudade da su ka bace.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Prince Okebulu Ndukwo Nkobi, ya shirya tsaf don auren kyawawan yan mata biyu a rana daya. Za a daura auren a watan Nuwamba.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari a unguwar Dankali cikin ƙaramar hukumar Zaria a jihar Kaduna inda suka halaka mutum huɗu tare da sace wasu mutum biyar.
‘Yan kasuwa sun fasa-kwai, sun ce har gobe ana biyan tallafin fetur. Hakan ya taimaka wajen rike farashin fetur tsakanin N615 da N620 musamman a lokacin da mafi
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da masu daukar doka a hannunsu kan zargin satar mazakuta a birnin Tarayya Abuja, ya ce wannan sharri ne kawai na matsafa.
Mataimakin shugaban jami'ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA) a jihar Katsina ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan bindiga suka sace ɗalibai biyar na jami'ar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta bayyana ainihin dalilin mutuwar Mohbad inda ta ce sun yi fada da babban abokinsa ne Primeboy inda ya samu rauni a kansa.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wata matar aure ta kwararawa malalacin mijinta ruwa yana tsakiyan bacci. Bidiyon ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Labarai
Samu kari