Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna kuma dan fafutuka, ya yi bayanin manufar da ke tattare da zanga-zangar zaman gida lokacin da suka fara shi a yankin arewa.
Gwamna Nasiru Idris ya bada sanarwar korar Babangida Sarki daga cikin Hadimansa. Ahmed Idris ya yi magana a madadi, yana mai jan-kunne ga masu katabora a salula
Sai dai, ba kowacce gawa ke samun wannan karramawa ba, misali; idan aka kashe dan kabilar, mata ne zasu kone gawarsa tare da gudanar da sauran al'adun da maza
Jami'an tsaro na Amotekun reshen jihar Oyo, sun kashe wani mahauci dan asalin jihar Sokoto. Mahaucin mai suna Malam Ibrahim ya rasa ran nasa ne a lokacin da ya.
Babu shakka marigayi Alhaji Mai Deribe na daya daga cikin hamshakan masu kudi a Najeriya a karni na 19. Ya gina gidansa da sirkin kumfar Zinari a ginin shekaru.
Kungiyar ta'addancin na mai fafutukar kafa kasar musuluncu ISWAP ta hana manoma, makiyaya da yan su masu kamun kifi shiga yankunan karamar hukumar Marte, Borno.
Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu Akinkunrin mai fama da rashin lafiya, ya ƙara wa'adin hutun neman maganin da ya ɗauka zuwa ƙasar waje har sai baba ta gani.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cire tallafin man fetur gaba ɗaya saboda a cewarta ba za ta iya ci gaba da biya ba. Cire tallafin ya janyo ƴan Najeriya na kuka.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda yawan amfani da man fetur ya ragu sosai tun bayan cire tallafi, an samu raguwar shan mai din da lita miliyan 18.5 a wata.
Labarai
Samu kari