Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da hare-haren da ake kai wa a jihohin Plateau da Benue. Ya umarci jami'an tsaro da su cafko masu shirya su.
Bayan sauye-sauye da aka samu na sabuwar dokar kara kudin tantance motoci daga Kwatano kafin shigowa Najeriya na kashi 40, hakan ya jawo raguwa a siyan motocin.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani babban faston ɗarikar katolika da wasu mutum uku a jihar Ebonyi. Ƴan bindigan sun nemi da a basu kuɗin fansa masu yawa.
Wata sabuwar cuta mai yaduwa ta mashako da ta bulla a jihar Yobe, ta janyo sanadin mutuwar yara akalla 30 gami da janyo killace karin wasu 42 a asibitin kwarar.
Gwamnan riƙon ƙwarya na jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya bayyana cewa gwamnan jihar Rotimi Akeredolu yana samun sauƙi sosai a jinyar da ya tafi a ƙasar waje.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani sojan bogi a Port Harcourt cikin jihar Rivers da ke ikirarin shi Kofur ne na soja tare da karbar kudade a hannun mutane.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Femi Adesina ya bayyana kalaman Matthew Kukah na zargin cin hanci a gwamnatin Buhari da cewa hassada ce kawai don ba a yi da shi.
Majalisar wakilai ta dakatar da ƙarin kuɗin karatu a jami'o'in gwamnatin tarayya da kwalejojin gwamnatin tarayya a faɗin ƙasar nan. Tace a koma tsarin baya.
Miyagun ƴan bindiga sun kai mummunan hari kan jami'an ƴan sanda a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun halaka jami'an ƴan sanda huɗu a yayin harin da suka kai musu.
Labarai
Samu kari