Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Wasu shahararrun mutane da suka yi aiki da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, sun samu sabbin mukamai. Sun hada da Yemi Osinbajo, Zainab Ahmed da sauransu.
Magana kan motoci masu karancin shan man fetur da wani dan Najeriya ya yi a shafinsa na Tuwita ta ja hankulan mutane da dama saboda halin da ake ciki na tsadar.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya ciri tuta, ya ƙara wa ma'aikatan jihar alhashi da N10,000 kuma ya bada umarnin a ɗauki sabbin ma'aikata sama da dubu.
Wani jirgin saman horar da sojojin saman Najeriya FT-7NI ya yi hatsari a Makurdi, jihar Benue a ranar Juma’a, 14 ga watan Yuli kuma ba a rasa rai ko daya ba.
Kingdom Okere ya yi kira ga kamawa da hukunta tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sakamakon shawarar da DSS ta yanke na gurfanar da tsohon gwamnan bankin CBN.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja babban birnini tarayyar Najeriya, ta umarci jami'an DSS, da su gaggauta sakin Godwin Emefiele daga wurinsu.
Wani fasto ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya ki sanya albarka a auren wasu ma’aurata a ranar bikinsu. Bidiyon ya haifar da martani a intanet.
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya gana da Oba na Benin, mai martaba Ewuare II a fadar shugaban kasa da ke babban birnin tarayya Abuja ranar Jumua.
Labarai
Samu kari