Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Gwamnonin shiyyar Arewa maso Yammacin Najeriya sun cimma matsayar za su haɗa kai wuri ɗaya su tunkari matsalar tsaro da kuma yadda zasu bunƙasa noma.
An hasko Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a wani bidiyo da ya yadu yana girkawa tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Bukola Saraki abinci.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radɗa na jihar Katsina ya kaddamar da Community Watch Corps, sabuwar rundunar tsaro da zata taimaka wajen tabbatar da zaman lafiya.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa, Muhamadu Buhari, Hadi Sirika, ya samu sabon muƙami a gwamnatin jihar Katsina.
Jami'an 'yan sanda a jihar Bauchi ta kama wata matar aure, Khadija Adamu da ta hallaka 'yar kishiyarta mai shekaru biyar saboda ta bata jikinta da kashi.
Allah Ya Gafartama Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Kananan Hukumomin ISA/SABON-BIRNI Hon. Abdulkadir Jelani Danbuga. Allah yayi Masa Rahama Ameen.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya gargaɗi yan ta'addan da suka rage su miƙa wuya ko kuma dakarun soji su tura su lahira.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf bai yi ƙasa a gwiwa ba wajen cigaba da ayyuka a jihar tun bayan da kotun zaɓe ta soke nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Jita-jitar mutuwar tsohon Shugaba Yakubu Gowon ta kusa hallaka Ministan shi. Edwin Clark ya na jin rade-radin mutuwar sai ya kira wayar salular tsohon mai gidan shi
Labarai
Samu kari