Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Olumuyiwa Adejobi, kakakin yan sanda ya ce duk jami'in dan sandan da ya nunawa yan Najeriya bindiga domin ya karbi kudi daga hannunsu bai da banbanci da yan fashi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ɗan bindiga har lahira tare da ceto wasu mutum shida da aka yi garkuwa da su a jihar Kaduna.
Wata mata wacce ke fama da lalurar tabin hankali ta haifi kyakkyawan jinjiri mai ji da lafiya kuma hotunan sun yadu bayan an wallafa shi a Facebook.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya kai ziyarar bazata ga tsohon telan da ke yi masa dinki a lokacin da yake karatu a jami’ar jihar Ekiti a ranar Juma'a.
Olisa Ogbakoba wanda tsohon shugaban ƙungiyar lauyoyi ta ƙasa (NBA) ne, ya bayyana dabarar da gwamnatin tarayya za ta yi farashin man fetur ya ragu a ƙasar nan.
Wani mutum da ake zaton lauyan bogi ne ya je kotu kuma yak are mutane sannan ya yi nasara a kararraki 26. An yi zargin cewa ya yi wa wani lauya sojan gona ne.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo ya bayyana ɗalilinda ya sanya ya amince ya yi aiki a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin jihar Borno ta hana ayyukan hakar ma'adanai a sassan jihar duk da gwamnatin tarayya ta yi gargaɗin jihohi su daina shiga al'amuran ma'adanai.
Gwamnan jihar Gombe ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi amfani da N1.3bn da hukumar EFCC ta kwato wajen tsohon gwamna Dankwambo wajen biyan bashin kudaden fansho.
Labarai
Samu kari