SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Wata dalibar jami’ar Ilorin mai shekaru 20 ta kashe kanta bayan wani saurayi da suka hadu a soshiyal midiya ya damfareta N500,000. Ta sha maganin kwari ne.
Rundunar ƴan sandan jihar Bayelsa ta yi rashin ɗaya daga cikin manyan jami'anta. Mataimakin kwamishinan ƴan sandan jihar ya riga mu gidan gaskiya.
Kwamishinan kuɗi da tsare-tsaren kasafi na jihar Benuwai, Michael Oglegba, ya ce tsohuwar gwamnatin Ortom ta boye wa Alia gaskiyar asusun da jihar ke da su.
Yanzu haka an fara aikin tantance Mista Ola Olukoyede a matsayin sabon shugaban hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa EFCC a majalisar dattawa.
Masu garkuwa sun yi ajalin wani babban dan kasuwa, Alhaji Samiu Jimoh a shagonsa da ke karamar hukumar Mokwa cikin jihar Neja bayan yi musu tirjiya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Radda ta tabbatar da cewa ba zata yi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ko kungiyar 'yan ta'adda ba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayar da umarni ga jami'an tsaro da su gudanar da bincike kan gawae ɗiyar ɗan majalisa da aka kashe.
Labarai
Samu kari