SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Gwamnatin jihar Ondo ta yi magana kan rahotannin da ke yawo kan cewa ana shirye-shiryen sake fitar da gwamna Rotimi Akeredolu zuwa ƙasar waje neman lafiya.
Kungiyar Centre for Democracy & Human Rights (CEDEHUR) ta na yaki da nada Olu Olukoyede, ta ce doka ba ta ba Ola Olukoyede dama ya rike EFCC ba domin shi Lauya ne.
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Majalisar dattawan Najeriya za ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), Olanipekun Olukoyede, a ranar Laraba.
Bola Tinubu ya ce Malam Ahmed Galadima Aminu zai jagoranci Hukumar PTDF. Galadima ya cani yaron Ali Gusau a cewar Mai magana da yawun bakin shugaban Najeriya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rushe shugabannin gudanarwa na hujumar Alhazai ta ƙasa (NAHCON). Shugaban ƙasar ya kuma naɗa sabon shugaban hukumar.
Dakta Musa Adamu Aliyu ya zama sabon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC. Hakan na zuwa ne bayan naɗin da Shugaba Tinubu ya yi masa.
An karrama dan Najeriya mai shekaru 70 da ya kirkiri janareto mara amfani da mai da digirgir. Mallam Hadi Usman ya kuma kirkiri risho mai girki da ruwa.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban Hukumar ICPC, Dakta Adamu Aliyu wanda zai jagoranci hukumar wurin ci gaba da yaki da cin hanci a Najeirya.
Labarai
Samu kari