Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Kamfanin simintin Aliko Dangote ya gudanar da shirin sake siyan hannun jari daga masu zuba hannun jari a kamfanin. Kamfanin ya siya hannun jari 168m a shirin.
Wani kamfanin jigilar man fetur zai yi gogayya da kamfanin NNPC wajen shigo da man fetur Najeriya. Kamfanin mai suna 'Emadeb Energy Services Limited', ya zamto.
Lauyoyin da ke kare dakataccen gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele sun bayyana yadda hukumar DSS ke musu barazana ga rayuwarsu don suna kare Emefiele.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Wani magidanci na neman auren surukarsa bayan mutuwar matarsa mai shekaru 34 wacce ta bar masa yara uku. Sai dai kuma wasu na kallon hakan a matsayin haramun.
Wata dalibar Najeriya wacce ke karatu a jami’ar Baze, Abuja ta bayyana cewa ita kadai ce a gaba daya ajinta kuma tana karantar bangaren ‘Petroleum Chemistry’.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima, shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da wasu gwamnonin APC a Villa.
Tun tuni an yi ta samun sabani a kan wadanda za su shugabanci NEDC da aka kafa a 2017. Jiya Bola Tinubu ya rubuta takarda game da nadin shugabannin hukumar.
Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Laraba, ya taya mabiya addinin Islama a Najeriya murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1445 bayan Hijrah.
Labarai
Samu kari