Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Sauye-sauyen da aka samu a kasuwar hada-hadar kudi na ci gaba da shafar arzikin manyan attajiran Najeriya, Aliko Dangote, Abdulsamad Rabiu, da Mike Adenuga.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ki ziyarar ta'aziyya har gidan fitaccen ɗan kasuwan nan, Ɗahiru Mangal kan rasuwar matarsa, Hajiya Aisha Mangal.
Gwamnan Katsina ya dauko matashi, Abdulrahim M. Ma’aji da ya yi karatu a Sudan domin ya zama Likitansa. An kafa jami’ar da ya yi karatu da Ibn Sina ne a 2000.
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya makance na wucin gadi yayin da yake kokarin shiga kundin bajinta na Guinness a matsayin mutum da ya fi dadewa yana kuka.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta dauki mataki mai tsauri kan masu sana'ar POS. Hukumar Gasa da Kare Hakkin Kwastomomi ta Tarayya (FCCPC) ce ta bayyana.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi namijin ƙoƙari a jihar Zamfara, inda suka ceto mutane masu yawa da miyagun ƴan bindiga suka yi garƙuwa da su a wani artabu.
Mmesoma Ejike, dalibar nan da hukumar JAMB ta zarga da kirkirar sakamakon jarrabawarta na UTME, ta ba hukumar shirya jarrabawar hakuri a kan abun da ta aikata.
Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Ayo Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana dalilin da ya sa ba ya tsoma baki a harkokin siyasar Najeriya.
Abuja - Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yaye takunkumin ɗaukar ma'aikata a hukumomi da ma'aikatun gwamnatin tarayya.
Labarai
Samu kari