Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Akwai talakawan da ke karkashin tsarin CCT wanda za a rika aika masu N5000. Gwamnatin tarayya ta ci bashin $800m daga bankin Duniya domin rage radadi.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi martani bayan jam'iyyar Labour Party (LP) ta buƙaci ƴan majalisunta ka da su karɓi motocin N160m.
Duk da Bola Tinubu ya yi alkawarin zai gyara tattalin arziki, an canza Dala a kan sama da N1, 100. Naira ta yi lalacewar da ba a taba gani ba a tarihin Najeriya
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal za ta yi wa yan mata marayu auren gata a fadin gidan marayu da ke garin Gusau, babban birnin jihar.
Rundunar Tsaro NSCDC reshen Jihar Osun, a ranar Litinin, ta yi holen wani malamin makaranta mai zaman kanta, da aka ce sunansa John da wasu mutane biyar, kan lalata
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shude ta amince da kafa su.
Rundunar sojin Najeriya ta ce wani kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram mai suna Bulama Bukar ya mika wuya ga dakarun Brigade 5 da ke Gubio a jihar Borno.
Nyesom Wike ya bayyana cewa baya adawa da addinin Musulunci a matsayinsa na ministan babban birnin tarayya. Ya fadi hakan ne a ranar Laraba, 18 ga Oktoba.
Nyesom Wike ya zauna da shugabannin majalisar babban masallacin Abuja a karkashin jagorancin Alhaji Yahaya Abubakar, ya ajiye maganar rusa filayen masallacin.
Labarai
Samu kari