A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wani bidiyo da ke nuna wata mata tana tuka Amala a katon tukunya ya sa mutane jinjina wa hikimar da take da shi. Sun yi mamakin yadda ta yi amfani da na'ura.
An kawo shawarar daina tambayar shekarun mai neman aiki, a ba kowa dama. Jiya aka gabatar da kudiri a Majalisar wakilan tarayya domin a dawo da daukar ayyuka.
Kamfanin simintin Aliko Dangote ya gudanar da shirin sake siyan hannun jari daga masu zuba hannun jari a kamfanin. Kamfanin ya siya hannun jari 168m a shirin.
Wani kamfanin jigilar man fetur zai yi gogayya da kamfanin NNPC wajen shigo da man fetur Najeriya. Kamfanin mai suna 'Emadeb Energy Services Limited', ya zamto.
Lauyoyin da ke kare dakataccen gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele sun bayyana yadda hukumar DSS ke musu barazana ga rayuwarsu don suna kare Emefiele.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Wani magidanci na neman auren surukarsa bayan mutuwar matarsa mai shekaru 34 wacce ta bar masa yara uku. Sai dai kuma wasu na kallon hakan a matsayin haramun.
Wata dalibar Najeriya wacce ke karatu a jami’ar Baze, Abuja ta bayyana cewa ita kadai ce a gaba daya ajinta kuma tana karantar bangaren ‘Petroleum Chemistry’.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima, shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da wasu gwamnonin APC a Villa.
Labarai
Samu kari