Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bai wa Sakataren hukumar FCDA sa'o'i 24 don samo tsarin da za a bi na biyan diyya yayin da ake shirin rushe masallacin Abuja.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, a matsayin shaidanin mutum kan tarban ambasadan Isra’ila a Najeriya a ofishinsa.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya ce maganar da Sheikh Ahmad Gumi ya yi na kiran Nyesom Wike da shaidani abu ne da ba za a amince da shi ba.
Malam Dikko Radda ya fara lalubo lagon yadda zai kawo karshen ayyukan ta'addanci a jihar Katsina, mun ɗan yi takaitaccen bincike kan sabon tsarin da ya kaddamar.
Wasu miyaguun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum biyar a wani ƙazamin harin ta'addanci da suka kai a jihar Benue. Hukumomi sun tabbatar da hakan.
Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yaudarar Arewa da sunan tikitin Musulmi da Musulmi, ya caccaki Nyesom Wike.
Bayan zargin fyade da yi wa karamar yarinya ciki da kuma sakamakon binciken da reshen APC ta Jigawa, ta yi, an dakatar da wani daga cikin jagororin APC mai mulki.
Majalisa za ta yi bincike kan N183bn na tallafin da aka batar a lokacin annobar Coronavirus. Za a binciki lamarin, sai a gabatar da rahoto a mako hudu.
Wasu yan bindiga kai hari kan kauyen Kanzanna da ke karamar hukumar Bunza a jihar Kebbi. Maharan sun sheke mutane biyu tare da yin awon gaba da wasu uku.
Labarai
Samu kari