Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
A dokar kasa Shugaban kasa da sababbin Gwamnoni ba su isa su wuce Asabar ba tare da sun fitar da mukamai. Idan an aikawa majalisa sunayen, sai a tantance su.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP ya jinjinawa Ms Kekwaaru Ngozi Mary, matar da ta mayar da miliyan 55 ($70,000) mallakin wani abokin ciniki.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya bayyana cewa shirin gwamnatin tarayya na rabawa iyalai miliyan 12 tallafin N8,000 na tsawon watanni shida duk yaudara ce.
Garuruwa akalla 11 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a jihar Neja. Wata jami’ar NEMA ta fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, tabbas shi ne ya lashe zaben shugaban kasa, inda ya bayyana hujjojinsa a kasa masu karfin gaske.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
An dade ana sauraron ruwan sama amma har yanzu babu. A dalilin haka Gwamna Bala Abdulqadir Mohammed ya tura wakilci wajen sallar rokon ruwa da aka shirya a jiya
An dauki bidiyon wani yanayi mai ban sha’awa na wata amarya da ke wasa da angonta inda suka ja hankalin mutane da dama. Ya nuna tsantsar shakuwa a tsakaninsu.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Labarai
Samu kari