Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Gwamnati na kokarin hana Dala cigaba da tashin kullum-yaumin. Dalar Amurka ta dade da haura N1000 a kasuwar canji, Edun ya shaida cewa ana fama da karancin kudi.
Dauda Lawal ya fito da bayanai da za su gaskata zargin da yake yi wa Bello Matawalle. An tona yadda Matawalle ya yi bindiga da dukiyar Zamfara a aikin filin jirgi.
Wani bawan Allah mai suna Mallam Umar Tasiu ya hadu da ajalinsa a garin Minna da ke jihar Neja, bayan dangin tsohuwar matarsa sun har shi da duka har lahira.
An bayyana yadda wasu sojojin Najeriya suka samu nasarar hallaka wani kasurgimin dan bindigan da ya addabi wani yankin jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabas.
Ma'aikatan majalisa sun lashi takobin garƙame majalisar tarayya NASS da sauran majalisun dokokin jihohi daga ranar Laraba har sai an cika musu buƙatarsu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga taron majalisar zartarwa karo na uku tun bayan hawan gwamnatinsa a fadar shugaban ƙasa da ke birnin tarayya Abuja.
A game da tsarin da aka kawo, za a gane ba dole ba ne abinci ya yi sauki ko Dala ta yi araha, babu tabbacin farashin shinkafa za ta sauko nan gaba kadan.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani mutum ya kama kafar budurwarsa yana rokonta a kan kada ta bar shi. Ya sharbi kuka tare da yin kururuwa.
Tsohon shugaban ma su rinjaye a majalisar Tarayya, Alhassan Ado Doguwa ya yi nasara kan abokin takararsa na jam'iyyar NNPP, Salisu Yusha'u a kotun zabe.
Labarai
Samu kari