Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana watan Janairun 2024 a matsayin lokacin da za a fara shirin ba da lamunin dalibai da gwamnatinsa ta shirya don taimakon dalibai.
Wata mata a jihar Anambra ta sanya jikanta a kasuwa inda ta karɓi kuɗinsa ba tare da sanin mahaifiyarsa ba. Matar dai ta cefanar da jaririn ne kan kuɗi N50,000.
Olanipekun Olukoyede ya fara mulki da matsala, ana yi wa kujerarsa barazana. Tun kafin ya gyara zama a ofis, an shigar da kara a kotu za a tunbuke shugaban na EFCC.
Yayin da ake murna da kammala matatar man Dangote, wani rahoto da aka fitar ya bayyana yadda hakan zai kawo tashin farashin man fetur a shekarar 2024.
Hukumar NSCDC ta kama wani dalibin karshe na Jami'ar ABU, Abdullahi Ibrahim kan zargin kashe wani yaro dan shekara 17, Umar Usman a jihar Bauchi.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai ƙazamin hari a ƙaramar hukumar Danmusa ra jihar Katsina inda suka halaka mutum tara tare da sace wasu mutanen masu yawa.
Yan bindiga sun halaka mutum uku a wani harin ta'addanci da suka kai a ƙaramamr hukumar Bunza ta jihar Kebbi. Gwamna Nasir ya bayar da taimakon kuɗi.
Fasto Chukwuemeka Odumeji ya yi barazanar mayar da Fastocin da ke yi wa Isra'ila addu'a makafi da kurame inda ya ce Najeriya tafi ko wace kasa bukatar addu'a.
CBN ya dauko tsarin kudi wanda ya sha bam-bam da na lokacin Muhammadu Buhari. Wani masanin tattalin arziki ya fada mana akwai rashin hikima a lamarin Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari