A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Musulmai da Kiristocin jihar Borno sun gudanar da sallar rokon ruwa a jihar da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Hakn ya biyo bayan yadda aka ga damina ta dauke.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu bata-garin da ake zargin masu siyar da miyagun kwayoyi ne a jihar Kano. Ya zuwa yanzu, an gurfanar dasu.
Ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki a gidan tsohon ministan watsa labarai, Labaran Maku cikin gidansa a jihar Nasarawa.
'Yan bindiga sun hallaka matashi mai suna Ibrahim Abdullahi a garin Kankia hedkwatar karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina bayan kokarin sace wani yaro.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya da ma;aikatanta sun fi kowa kin biyan kudin wutar lantarki kamar yadda rahotanni suka bayyana a makon nan.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani mummunan sumame cikin tsakar dare a wasu ƙauyukan jihar Bauchi, inda suka halaka mutum biyu da sace wasu mutum biyu daban.
Wata matashiya ta kama makwabciyarta tana dauke mata sakon kaya da aka kawo mata da taimakon kamarar CCTV da ta dasa wanda ya dauke ta tana cikin aika-aikar.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah a ranar Asabar, ya samu digirin digirgir a fannin Dabaru da kere-kere daga makarantar Said Business School na Jami’ar Oxford.
Hukumar dakile yaduwar cututtuka masu harbuwa ta NCDC, ta bayyana cewa cutar mashako wacce ake ce ma 'diphtheria' a turance ta halaka mutane 80 a Najeriya.
Labarai
Samu kari