Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Majalisar Wakilai ta umarci gwamnan CBN, Yemi Cardoso da ya hallara a gabanta don yin bayani gamsasshe kan matakin daya dauka na cire takunkumin dala.
Wani tsoho dan shekaru 71 mai suna Callitxe Nzamwita ya ce yana rayuwa shi kadai tun yana matashi. Ya rufe kansa a gidansa tsawon shekaru 55 saboda tsoron mata.
Mun kawo jerin sunayen shugabannin Hukumar ICPC daga zamanin Olusegun Obasanjo zuwa yau. Sunayen shugabannin ICPC da aka yi sun hada da Farfesa, Lauya, Alkali.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa zai yi amfani da bashin dala biliyan 3.5 don inganta rayuwar yara mata da makamashi da kuma wutar lantarki a kasar.
Wasu mutane da ba a gano ko su waye ba har yanzu sun je har ɗakin kwanan wata ɗaliba sun soka mata wuta a jihar Gombe, yan sanda sun fara gudanar da bincike.
Wata matashiyar mata yar Najeriya ta fashe da kuka bayan ta duba wayar mijinta. Jama’a sun bata hakuri sosai a sashin sharhi yayin da aka yi muhawara.
Wata mata yar Najeriya ta yi bidiyo mai ban dariya na yawon neman gida a UK. Ta bayyana gaskiyar abun da ke zuciyarta game da gidan da dalilinta na kin karbar gidan.
Magoya bayan Bola Tinubu za su yi murna da hukuncin da aka yi. Kotun mazaba a Amurka ba ta yarda ta tursasawa jami’an gwamnati fitar da bayanai game da Tinubu ba
Attajirin ɗan kasuwan nan ɗan asalin jihar Kano, Alhaji Aminu Ɗantata, ya ƙara yin babban rashi, ɗaya daga cikin jikokinsa, Batulu, ya riga mu gidan gaskiya.
Labarai
Samu kari