Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Musulmai a jihar Osun suna son a amince da shari'ar musulunci a jihar. Ƙungiyar musulmai ta jihar dai ita ce ta aike da wannan buƙatar zuwa ga gwamna Adeleke.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta ci tarar duk wani mai POS da ya ki bin umarnin da ta bayar kan sana'ar, tarar naira miliyan daya. Gwamnatin ta hannun.
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa rikici ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a yankin ƙaramar hukumar Yagba da gabas, kuma an rasa rayuka da dama.
Ahmed Musa yana saida litar man fetur a N580 a maimakon N620 a Kano. Ga masu neman gidan man, sai a garzaya myca-7 filling station along zaria road, U/uku Kano
Wata tankar dakon man fetur ta fashe jim kaɗan bayan ta yi hatsari a jihar Ondo, lamarin ya yi ajalin wata mai juna biyu, kananan yara uku da wasu sama da 15.
Mawaki Davido ya janyo wa kansa fushin al'ummar musulmai, bayan ya yaɗa wani bidiyon da ya taɓa ƙimar addinin musulunci, inda ake wasa da Sallah a cikinsa.
'Yan sandan jihar Nasarawa sun yi aikin bajinta ta hanyar bin wasu barayin mota su biyu da suka sace mota daga Lafia, babban birnin jihar sannan suka arce da.
Jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya godewa mawaki Davido akan matakin goge bidiyo da ya yi, ya roki magoya bayansa da su bar maganar ta wuce haka a zauna lafiya.
A yanzu Attajirin nan, Gabriele Volpi da yaransa su na ta rigima a kotu tun da aurensa ya mutu da mahaifiyarsu a shekarar 2017, ana ta shari'a kan kadarori.
Labarai
Samu kari