Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi zama da manyan hafsoshin tsaro da masu ruwa da tsaki a harkar biyo bayan kuskuren da aje zargin sojoji sun yi.
Bincike ya nuna ba gwamnatin Bola Tinubu tayi wa daliban sakandare karin kudi ba. Amma sabon shugaban kasar yana shan sukar jama’a a yayin da ake kukan babu.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC, ta yi kira ga hukumar tsaron farin kaya ta DSS da ta gayyaci mawaki Davido saboda wani bidiyon rashin da'a da ya saki.
Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta zargi jam’iyyar APC mai mulki a kan harin da aka kaiwa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabon hafsan hafsoshin Najeriya Taoreed Lagbaja, zai magance duk matsalar ta'addancin da ake.
An samu matsala a belin Sheilh Idris Bauchi a shair'ar da ake yi da shi kan zargin batanci ga manzon Allah. An bayyana dalilin da zai ci gaba da zamn gidan kas.
Miyagun 'yan bindiga sun sace wani Likita a kan hanyarsa ta zuwa duba aiki yaƙi da cutar cuzon sauro a jigar Benuwai ranar Litinin, yan sanda suna kan bincike.
Hukumar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa dakarunta sun damke masu laifi sama da 100 da ake zargin suna da hannu a aikata manyan laifuka a faɗin jigar.
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Labarai
Samu kari