Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar ta neman beli.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar ta neman beli.
Gwamnan rikon kwarya na CBN ya yi magana kan canjin kudi da aka fara a Najeriya. Babban bankin kasar yana sa ran za a daina ganin tsofaffin N200, N500 da N1000
Yadda ake cewa iya kudinka iya shagalinka, to yanzu za a zo iya wahalarka, iya kudinka. Dr Folasade Yemi-Esan ta ce ana kokarin fito da wannan tsari nan da 2025
Miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan sojoji masu yawa a wani mummunan kwanton ɓauna da suka yi wa jami'an tsaron lokacin da za su kai ɗauki a Zamfara.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da tsohon shugaban kwalejin ilmi a jiahr Ogun a wani farmaki da suka kai. Ƴan bindigan dai sun tsohon shugaban ne tare da matarsa.
Gwamnonin Kwara da Ogun sun amince da tallafin N10,000 duk wata ga ma'aikata a jihohinsu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi.
Kotu ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙarar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shigar na neman a hana hukumar PCACC cafke shi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Cakwakiyar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya samu kansa a ciki tana ɗauke da abubuwa guda biyar, da yakamata ku sani.
Jami'an hukumar tsaro DSS sun sake damƙe tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, inda suka yi awon gaba da shi bayan kammala zaman Kotu a Legas.
Labarai
Samu kari