Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Wani mai wankin mota ya tsallake rijiya da baya yayin da ya fita domin ya dana mota bayan da ya wanke ta. An bayyana irin gangancin da ya yi a yanzu.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana jin dadinsa da yadda ya yi nasara a kotun zabe bayan da aka bayyana hukunci. Ya ce wannan nasara ce ta dimokradiyya.
Jami'an hukumar NDLEA ta kama wasu kayayyakin bugarwa daga wasu jihohin Najeriya sama da 5, inda aka bayyana abin da aka kwato daga kowacce jiha a makon.
Babban malamin addini ya bayyana bukatar a daina amfani da sabbin Naira da aka kawo a zamanin shugaban kasa Muhammadu Buhari na a shekarar nan da ake ciki.
An bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kashe tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Benue bayan da suka dade da sace shi da kuma neman fansa.
Alhaji Abdulrahman Ado Ibrahim, Ohinoyi na kasar Ebira ya kwanta dama. Legit Hausa ta tattaro wasu abubuwa da ya kamata a sani game da basaraken mai daraja ta daya.
Karamin ministan albarkatun mai a Najeriya, Heineken Lokpobiri ya bayyana cewa za su kammala aikin gyaran matatar mai da ke jihar Kaduna a karshen 2024.
Fasto Kingleo David Elijah ya bayyana cewa ya hango za a cigaba da hantarar kotun ƙoli kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Wasu miyagun yan bindiga sun kutsa garin Ruwan Rana a karamar hukumar Bukkuyum cikin dare sun sace hakimin garin Alhaji Makau da wasu mutane biyar.
Labarai
Samu kari