Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
An zargi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da naɗa mambobin jam'iyyar APC miƙamin kwamishinonin zaɓe na INEC domin ba ƴan adawa cikas a zaɓen 2027.
A wani bidiyo da ya yadu, an gano wata amarya a tsaye tana kallon angonta da ke tikar rawa cike da murna a wajen shagalin bikinsu. Yanayin amaryar ya ta da kura.
Hadimar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta yi martani inda ta caccaki tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi.
Al'ummar Musulmai a jihar Oyo sun kafa kwamitin ladabtar da duk wani malamin addinin Muslunci da aka samu sa laifin kawo bidi'a a jihar, zai kula da lamuran malaman.
Hukumar makarantar NDA da ke jihar Kaduna ta fitar da jerin ka'idoji ga dalibai ma su sha'awar cikewa don neman gurbin karatu a makarantar karo na 76.
Majalisar wakilai ta Tarayya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta cefanar da barikokin jami'an 'yan sanda don sake musu tsari da kuma inganta su a kasar.
Sarkin Masarauta Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya amince da naɗin kaninsa, Mu'azu Nuhu Bamalli a matsayin sabon magajin garin Zazzau a jihar Kaduna.
Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda ya sake jadadda kudurinsa na kin yin sulhu ko kuma kulla wata yarjejeniya da ‘yan ta’adda. Ya ce ko matarsa ce zai hukunta ta.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya yi shiru kan hukuncin da kotun ƙoli ta yanke, yayin da halarci ɗaurin auren ɗiyar shugaban PDP na ƙasa.
Labarai
Samu kari