Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa jihohin Arewacin Najeriya sun fi shiga matsi tun bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a kasar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
Bidiyon wata mata yar Najeriya ya yadu sosai a soshiyal midiya bayan ta haifi kyawawan yara yan uku. Matar ta fara haihuwar yara yan biyu a haihuwar na fari.
Wani fitaccen Malamin coci a jihar Legas, Prophet Elijah Bamidele, ya bayyana cewa duk ɓaɓatun da ake na tsadar litar man fetur nan gaba zata sauko ta dawo N50.
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Farfesa Wole Soyinka ya yi kakkausar suka ga mutanen da ke cewa sai mawaki Davido ya nemi afuwa akan bidiyon daya yada wanda ya jawo kace-nace a Arewacin kasar.
Niger - Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano jaririn da wata mata ta ɗauke daga shagon mahifiyarsa a kasuwae Minna, babban birnin Neja cikin koshin lafiya.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya hasko wata ‘yar Najeriya da ke rawa a wajen jana’izar mahaifinta yayin da ta baje kolin tarin kudin da ta samu.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Labarai
Samu kari