Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Ganduje ya yi martani mai zafi ga Kwankwaso game da kafa sabbin masarautun jihar Kano da a halin yanzu suke guda biyar sabanin daya da aka sani a shekarun baya.
Ya zuwa yanzu, jam'iyyun siyasa na ci gaba da musayar yawu game da sakamakon zaben shugaban kasan da aka gudanar a wannan shekarar, LP ta yi martani game dashi.
Hukumar shiya jarrabawar UTME ta JAMB ta bayyana cewa, za ta saki sakamakon jarrabawar UTME da aka rubuta a makon da ya gabata cikin watan Afrilun wannan 2023.
Wasu limaman ɗariƙar katolika a jihar Delta sun ga ta kan su bayan an yonawon gaba da su cikin tsakar dare. Malaman addinin suna cikin tafiya ne a lokacin..
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Babban bankin Najeriya (CBN), ya fito fili ya yi fatali da batun janhe sabbin takardun kuɗi daga hannun mutane. CBN ya ce baya da wani shiri makamancin hakan.
Yaron tsohon Sarkin Kano, ya ce babu wani laifi da mahaifinsu ya aikata, illa sukar Gwamnati, ya ce tofa albarkacin baki kan tattalin arziki bai saba doka ba
Dan Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, Zakari Sule, ya angwance da sahibarsa, Alysa a McKinney Roughs Nature Park, Texas, kasar Amurka a ranar Asabar.
Gabannin bikin rantsar da sabon shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, jirgin shugaban kasa kirar Boeing 737 ya lula wajen kasar domin samun gyara mai kyau.
Labarai
Samu kari