Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya samu lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a Ghana kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya samu lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a Ghana kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana amfani da ɓoyayyun dabaru domin kauce wa zubar da jini a Jamhuriyar Nijar biyo bayan juyin mulkin da aka yi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ziyarci hukumar kula da ƴan gudun hijira da bakin haure ta ƙasaz ya karbi wa mutanen jiharsa kayan agajin gaggawa.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya dauki tsauraran matakai don farfado da darajar naira tare da kare faduwarta a kasuwannin hukumomi da na bayan fage.
Mai alfarma Sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya ce Musulami suna da hakkin gayyato ɗan uwansu Musulmai kuma su yi mu'amala da shi da karatu.
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Ma'abota amfani da kafar X sun yi wa Dr Zakir Naik ca, biyo bayan wallafa wasu hotuna da ya yi tare da alakanta sojojin saman Nigeria da zama sojojin Mulunci.
Hukumar EFCC ta samu izini daga babbar kotun Legas kan kamo wani dan kasuwa da take tuhumarsa da aikata laifin zamba ta naira biliyan hudu da miliyan dari takwas.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam ya ce ba zai ga laifin alkalan kotun daukaka kara da suka kwace kujerarsa ta sanata ba. Kotu ta kwace kujerarsa ta ba APC.
Wata kungiya mai suna Nigeria Accountability Monitors (NAM), ta soki Kungiyar Ma'aikatar Shari'a na Najeriya kan cewa sun bukaci a sauke shugaban kamfanin NNPCL.
Labarai
Samu kari